• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Kasance Ja Gaba Wajen Lalubowa Duniya Sabbin Damarmakin Ci Gaba

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kammala taron shekara-shekara na dandalin tattaunawa kan ci gaban kasar Sin a jiya Litinin, inda mahalarta ke ganin  cewa ta hanyar ci gaba mai inganci da bude kofarta, ba kokarin samun ci gaba bisa kuzarinta da boyayyen karfinta kadai Sin ke yi ba, har ma da taka rawar gani wajen gaggauta ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya.

A ko da yaushe Sin kan furta cewa, gabanta ba barazana ba ce, dama ce. A ganina, tabbas haka batun yake domin duk wani ci gaban da Sin take samu, tana gabatar da shi ga duniya domin samar da sabbin dabaru.

  • Sin Ta Taka Rawar Gani Ga Bunkasuwar Tattalin Arzikin Duniya
  • Kasar Sin Na Maraba Da Abokai ‘Yan Kasuwa Daga Kasashe Daban Daban Da Su Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar 

Kamar yadda a kullum kasar ke zama abun misali ko koyi ga sauran kasashe, duk wani ci gaban da Sin ta samu, zai kasance tamkar zaburarwa ne ga kasashen duniya na son koyi da ita domin kada a bar su a baya. Za mu iya cewa, kasar Sin ta kasance jagora kuma ja gaba, wajen lalubowa duniya sabbin hanyoyin samun ci gaba cikin lumana da ma shawo kan matsaloli.

Ci gaban Sin zai ci gaba da kasancewa tabbaci ga sauran kasashe musamman kasashe masu tasowa cewa, su ma za su iya samun ci gaban tattalin arziki da kyautatuwar zamantakewa kamar na Sin, idan suka nace, suka kuma zabarwa kansu manufofin da suka dace da yanayinsu, kana suka sanya kishin kasa da ruhin sadaukarwa a zukatansu kamar yadda Sin ta yi.

Mun ga yadda al’amura suka tsaya cik a lokacin da annobar COVID-19 ta aukawa kasar Sin. Mun shaida yadda aka samu tsaikon samun kayayyaki da hauhawar farashinsu saboda tasirin COVID-19 a kasar Sin. To kamar yadda aka ga mummunan tasiri a wancan lokaci, haka ci gaban kasar Sin zai haifar da kyakkyawan tasiri ga duniya.

Labarai Masu Nasaba

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Idan muka duba bangarori kamar na fasahohin zamani, kowa ya san kasar Sin ce ja gaba a wannan fanni, kuma tana samar da sabbin fasahohi kusan kullum a bangarori daban daban da suka shafi rayuwar jama’a da ayyukansu. Misali yadda take ingantawa da zamanintar da aikin gona, abu ne da zai taka rawar gani wajen samar da wadatar abinci a duniya. Motoci masu amfani da lantarki da Sin take samarwa, za su yi matukar amfani wajen rage dogaro da man fetur, da rage dumamar yanayi don samar da kyakkyawan muhallin rayuwa ga bil adama. Haka ma, bude kofarta da take kara yi, wata dama ce ga kamfanonin kasashen waje na cin gajiyar ci gaban kasar da babbar kasuwar da take da ita.

Don haka abun yi shi ne, kasashen dake neman ci gaba da gaske, su daura damara, su shirya, domin kasar Sin za ta lalubo musu sabbin hanyoyin da za su kara samun alfanu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Taka Rawar Gani Ga Bunkasuwar Tattalin Arzikin Duniya

Next Post

Hadin Gwiwar Shawarar BRI Tsakanin Habasha Da Sin Zai Kara Bunkasa Rayuwar Al’ummun Habasha

Related

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

2 hours ago
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili
Daga Birnin Sin

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

4 hours ago
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

4 hours ago
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya
Daga Birnin Sin

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

8 hours ago
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

10 hours ago
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

10 hours ago
Next Post
BRI

Hadin Gwiwar Shawarar BRI Tsakanin Habasha Da Sin Zai Kara Bunkasa Rayuwar Al’ummun Habasha

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.