• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalibai Miliyan 1.4 Da Suka Rubuta Jarra-bawar UTME Sun Ci Maki Kasa Da 200

by Sulaiman and Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
UTME
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar shirya jarabawar sharar fagen shiga manyan makarantu a kasar nan (JAMB), a ranar Litinin da ta gabata ta sake sakamakon jarabawar na shekarar 2024, inda sakamakon ya nuna cewa dalibai 1,402,490 daga cikin 1,842,464 sun kasa iya cin maki 200 daga cikin maki 400 na jarabawar.

Adadin daliban da suka kasa cin sakamakon sun dauki kaso 78 cikin dari na duk-kanin daliban da suka zauna domin rubuta jarabawar kamar yadda sakamakon da JAMB ta fitar ya nuna.

  • JAMB Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawar 2024, Sakamako 64,624 Na Karkashin Bincike
  • UTME: JAMB Ta Ba Da Umurnin Kamo Iyayen Da Aka Gansu Kusa Da Cibiyoyin Zana Jarabawa

Da yake bayar da bayani kan sakamakon jarabawar dalibai 1,842,464, Rajistara na hukumar, Farfesa Ishak Oloyede, ya ce, “Dalibai 8,401 ne kawai suka iya samun maki 300 ko fiye da haka, dalibai 77,070 sun ci maki 250 ko fiye, sai kuma 439,974 da suka ci maki 200 ko fiye, yayin da kuma dalibai 1,402,490 suka ci maki kasa da 200.”

Ya ce, hukumar ba ta saba wallafa sunayen wadanda suka yi zarra a jarabawar ba, illa iyaka tana fito da jerin yadda sakamakon ya kaya.

A gefe guda, shugaban hukumar ya nemi al’umma da ka da su sake fadawa irin tarkon da Mmesoma ta taba jefa wasu, inda ya ce a kowani lokaci wani ko wata daliba suka yi ikirarin samun wasu sakamakon jarabawar mai gwabi, kafin mutane su dukufa wajen musu kyautuka su nemi tabbaci daga hukumar domin kauje wa shiga kokonto.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

Oloyede ya kuma ce an rike sakamakon jarabawar dalibai 64,624 daga cikin wadanda suka zana jarabawar, inda ake kan gudanar da bincike kan zargin satan amsa, sahihancin cibiyar zana jarabarsu da dai sauransu.

A cewarsa, adadin daliban da suka yi rajistan zana jarabawar sun kai 1,989,668, inda a cikin dalibai 80,810 ba su je sun zana jarabawar ba, “Adadin dalibai 1,904,189 ne suka zauna domin zana jarabar UTME a cikin kwanaki shida.”

Oloyede ya ce hukumar ta shirya wa daliban da suke kasashen waje jarabawa a wurare tara da suka hada da Abidjan, Ibory Coast; Addis Ababa, Ethiopia; Buea, Cameroon; Cotonou, jamhuriyyar Benin; London, Burtaniya; Jeddah, Saudi Ara-bia; da Johannesburg, Afrika ta Kudu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ASUUJambUTME
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

Next Post

GORON JUMA’A

Related

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato
Labarai

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

42 seconds ago
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa
Labarai

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

2 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

DHQ Za Ta Tura Dakaru Na Musamman 800 Yankunan Da Ke Fama Da Rashin Tsaro – CDS

4 hours ago
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP
Manyan Labarai

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

7 hours ago
Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida
Labarai

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

9 hours ago
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano
Manyan Labarai

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan Ɗaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

11 hours ago
Next Post
Goro

GORON JUMA'A

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

June 25, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

June 25, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

June 25, 2025
Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

Shawarar Gudanar Da Harkokin AI Na Duniya Na Jagorantar Ci Gaban Wayewar Kan Dan Adam Ta Hanyar Amfani Da Fasahar Zamani

June 25, 2025
Sojoji

DHQ Za Ta Tura Dakaru Na Musamman 800 Yankunan Da Ke Fama Da Rashin Tsaro – CDS

June 25, 2025
Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

Nazarin CGTN: Neman Kashe Kaso 5 Na GDP Kan Tsaro Ya Nuna Rashin Dabara Na NATO

June 25, 2025
Yuan (RENMINBI) Na Ci Gaba Da Samun Farin Jini A Kasashen Afirka 

Yuan (RENMINBI) Na Ci Gaba Da Samun Farin Jini A Kasashen Afirka 

June 25, 2025
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

June 25, 2025
Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida

June 25, 2025
Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

Manchester United Da Everton Na Zawarcin Wilfred Ndidi

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.