ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Leadership Hausa
2 years ago
Goro

Jama’a barkan mu da juma’a, barkan ku da kasancewa tare da wannan shafi na Goron Juma’a. Shafin da ke ba wa kowa damar mika sakon gaishe-gashensa zuwa ga ‘yan uwa da abokan arziki na kusa, da na nesa. A yau ma ina dauke da wasu sakonnin gaishe-gaishen da kuka aiko mana domin sadawa ga ‘yan uwa da abokan arziki, sai dai kafin na je ga sakonninku, sai na fara da mika tawa gaisuwar ga dukkannin ma’aikatan wannan gidan jarida mai albarka ta LEADERSHIP HAUSA, musamman ma Editana Abdulrazak Yahuza Jere, da fatan an yi Jumma’ lafiya. Ga kadan daga sakonnin naku:

Sako daga Adam Hassan Jere
Assalamu alaikum. Dafarko dai ina yi wa LEADERSHIP Hausa tare da ma’aikatanta fatan alkhairi, Allah ya kara daukaka. Zan fara gaisuwar Goron Jumma’a ga Babban Shehina, Sheikh Isma’ila Umar Almadda tare da dukkan ‘yan uwana Ahlul faidhati (Mai Diwani Group), da iyayena Imam Muhammad Rabi’u Aminu da mai girma Makaman Jere, Alhaji Yahuza Aminu da Alhaji Hassan Aminu da Malam Aminu Nasir. Har ila yau ina mika gaisuwar Goron Jumma’a ta musamman ga Ummata, Malama Salima da Baba Saude da Baba Halima da Baba Banjiya da kuma Baba Hajiya. Sannan ba zan manta da ‘yan uwana ba irin su Anti Amina, Anti Aisha, Anti Zainab, Anti Hauwa’u da su Yaya Amin, Yaya Umar, Malam Abdulmajid da Officer Abubakar da dukkan sauran ‘yan’uwa na dangi. Wakazalika, ina mika gaisuwar Goron Jumma’a ga ‘yan uwana na Allah kamar Khalifa Sanusi da Kamala Goran Faila da Buhari Abdu Baye da Malam Salisu da Malam Usman Hassan. Sannan Abokaina irin su Tijjanin Sufi da Mukhty Baye da Salisu Diwani da Aliyu Wurno da Man Dey da Inyass da Alhaji da Nuruddeen Adinoyi da dukkan ‘yan uwa musulmi, ina fatan an yi Jumma’a lafiya, Allah ya karbi Ibadunmu ya ba mu kansa da kansa amin.

Sako daga Zainab Umar
Assalamu alaikum! Ina yiwa ma’aikatan LEADERSHIP Hausa barka da juma’a tare da fatan sun yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga daukakin musulmi baki daya tare da fatan an yi sallar juma’a lafiya. Ina mika dakon gaisuwa ta ga iyaye na da ‘yan uwana da abokan arziki tare da fatan sunyi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana.

ADVERTISEMENT

Sako Daga Usman Shehu Ladan Dan Faila
Assalamu alaikum, Edita ina maka barka da aiki da sauran ma’aikatan wannan jarida mai albarka. Da farko ina gaida shehina kuma ubana wanda shine abin alfahrina, Malam Isma’il Umar Almadda Mai Diwani. Haka nan ina gaida ‘Yan uwana da iyayena ‘Yan Faila tare da Masoya Shehu Ibrahim inyass. Sannan ina gaida duk ma’aikata da makarantar wannan jarida mai farin jinni ta LEADERSHIP Hausa. Allah ya kara zumunci. Ni ne naku Dan Faila Na Mai Diwani.

Sako daga Abubakar Tijjani:
Assalaikum alaikum! Al’umar musulmi baki daya, ina yi wa kowa fatan alkhairi tare da fatan an yi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Ina gaida iyayena mamana da ta riga mu gidan gaskiya Allah ya mata rahma da babana ina musu fatan alkhairi da fatan sun yi sallar juma’a lafiya Allah ya maimaita mana. Sannan kuma ina gaida ‘yan uwana yayuna da kanne na da fatan sun yi sallar juma’a lafiya. Ina gaida kannen mamana da kannen babana tare da yi musu fatan an yi sallar juma’a lafiya. Sannan ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki da fatan kowa yana cikin koshin lafiya tare da barka da juma’a.

LABARAI MASU NASABA

Goron Juma’a

GORON JUMA’A 22-05-2026

Sako daga Asma’u Sambo
Ina mika sakon gaisuwata ga mijina tare da yi mishi fatan an yi sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga iyaye na ina yimusu fatan alkhairi tare da fatan sun yi sallar Juma’a lafiya, ina mika sakon gaisuwa ta ga ‘yan uwana yayuna maza da mata kannena maza da mata tare da fatan sun yi sallar juma’a lafiya. Allah ya sa muga ta wani satin amin.

goron juma'a
Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
Jihar Zamfara Ta Kafa Hukumar Tsare-tsaren Tattalin Arziki

Jihar Zamfara Ta Kafa Hukumar Tsare-tsaren Tattalin Arziki

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

NPA Da Birtaniya Sun Kulla Yarjejeniyar Zamanantar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Nijeriya

June 13, 2026
Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

Sukar Da Ake Yi Wa Mbappé Ta Yi Yawa — Dembélé

June 13, 2026
Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

June 13, 2026
Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

Mutum 53,000 Ke Mutuwa Duk Shekara Sakamakon Amfani Da Gurbataccen Abinci —Gwamnati

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

2027: Kallo Ya Koma Kan Yadda APC, ADC Da PDP Ke Neman Abokan Takarar Mataimakin Shugaban Kasa

June 12, 2026
Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

Ko INEC Na Da Hannu A Rikice-rikicen Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya?

June 12, 2026
Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

Zhang Guoqing Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Na “Hadin Kai Don Bunkasa Tattalin Arzikin Duniya”

June 12, 2026
Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

June 12, 2026
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ya Soki Dabarar Siyasa Ta Sakataren Tsaron Philippines

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.