Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Abuja, sun tsunduma yajin aiki har sai abin da hali ya yi.
Kungiyar ta sanar da matakin fara yajin aikin a ranar Alhamis, bayan kammala wani taro da ta gudanar.
- Hisbah Ta Ware Wa ‘Yan Jarida Gurbin Mutane 50 A Auren Gata A Kano
- An Gurfanar Da Mutane 2 A Kotun Sojoji Kan Harin Tudun Biri
Shugaban kungiyar a Jami’ar, Dokta Sylvanus Ugoh, ya shaida wa LEADERSHIP cewa kungiyar ta yanke shawarar fara yajin aikin ne nan take.
Cikakken bayani na tafe….
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp