• English
  • Business News
Wednesday, June 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matashi Ya Banka Wa Masallaci Wuta Yayin Da Ake Sallah A Kano

by Sadiq
1 year ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Matashi Ya Banka Wa Masallaci Wuta Yayin Da Ake Sallah A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani matashi da ba a san kowane ne ba ya cinna wa wani masallaci wuta, yayin da jama’a suke tsaka da gudanar da sallar Asuba a garin Laraba Abasawa da ke Karamar Hukumar Gezawa a Kano.

Lamarin dai ya faru ne yayin da mutane ke yin sallar Asuba, wanda ya yi sanadin jikkatar masallata da dama.

  • ‘Yan Ta’adda 23 Sun Mutu A Rikicin ‘Yan Bindiga A Zamfara
  • Hukumar NSCDC Ta Kama Wasu Mutane 9 Da Ake Zargi Da Aikata Fashi A Kano

A cewar rahotanni daga yankin, matashin da ba a san kowane ne ba, ya yi amfani da fetur wajen banka wa masallacin wuta.

Wani ganau, ya shaida cewar matashin ya kulle masallacin ta waje yayin da jama’a ke sallah sannan ya kunna wutar, lamarin da ya jefa masallatan cikin tsaka mai wuya.

Wani ganau ya shaida wa Daily Trust cewa “Ya dauki tsawon lokaci kafin mutanen da ke wajen masallacin su fuskanci abin da ke faruwa su kai wa mutanen dauki.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Akalla mutane 20 ne zuwa yanzu suka samu munanan raunuka, inda hukumomi suka garzaya da su Asibitin Koyarwa na Murtala Muhammad, domin ba su agajin gaggawa.

Rundunar ‘yansandan Jihar Kano, har yanzu ba ta ce komai kan faruwar lamarin ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GezawakanoLaraba AbasawaMasallaciMatashiWuta
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Ta’adda 23 Sun Mutu A Rikicin ‘Yan Bindiga A Zamfara

Next Post

An Kashe Kasurgumin Dan Bindiga Modi Da Yaransa 4 A Katsina

Related

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa
Manyan Labarai

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

11 hours ago
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya
Manyan Labarai

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

14 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

16 hours ago
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike
Manyan Labarai

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

19 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

20 hours ago
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya
Manyan Labarai

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

22 hours ago
Next Post
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

An Kashe Kasurgumin Dan Bindiga Modi Da Yaransa 4 A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

June 10, 2025
Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

June 10, 2025
Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

June 10, 2025
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

June 10, 2025
Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

June 10, 2025
Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

June 10, 2025
Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

June 10, 2025
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

June 10, 2025
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

June 10, 2025
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

June 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.