• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Kira Da Aiwatar Da Matakan Samar Da Ilimi Mai Inganci A Nahiyar Afirka

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
An Yi Kira Da Aiwatar Da Matakan Samar Da Ilimi Mai Inganci A Nahiyar Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar tarayyar Afirka ta AU da jami’ai daga bangaren kasar Sin, sun yi kira da a kara azama wajen aiwatar da matakan samar da ilimi mai inganci a sassan nahiyar Afirka, ta yadda hakan zai baiwa nahiyar damar cimma nasarar sauya salon tattalin arziki da zamantakewar al’ummunta.

An yi kiran ne a jiya Juma’a a birnin Addis Ababa, fadar mulkin kasar Habasha, yayin taron tattaunawa na hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka game da raya ilimi.

  • Gwamnonin Arewa-Maso-Yamma Sun Nemi Goyon Bayan MDD Kan Magance Ƙalubalen Yankin
  • Kamfanin Metrodigital Zai Kalubalanci Mamayar Multichoice A Fagen Talabijin

Taron ya kuma mayar da hankali ga zakulo hanyoyin da kasar Sin za ta iya taimakawa nahiyar Afirka da su, ta yadda nahiyar za ta kai ga cimma manufar ci gaba mai dorewa ta MDD ko SDGs, da ma kudurorin dake cikin ajandar bunkasa nahiyar ta kungiyar AU na shekaru 50, wadanda ake fatan cimmawa nan zuwa shekarar 2063.

Da yake tsokaci yayin taron, kwamishinan AU mai lura da harkokin ilimi, kimiyya da fasaha, da kirkire-kirkire Mohammed Belhocine, ya ce ilimin fasahohi da na koyon sana’o’i, na taka muhimmiyar rawa ga cimma nasarar ajandar SDGs, da ta nahiyar Afirka ta nan zuwa shekarar 2063, don haka ya yi kira ga kasar Sin, da ta kara fadada bayar da horo a sassan Afirka, a fannonin koyon sana’o’in hannu da horaswa, kana ta horas da matasan nahiyar ilimomi, da sanin makamar aiki, da za su ba su damar baiwa kasashensu gudummawar raya tattalin arziki.

A nasa bangare kuwa, shugaban tawagar Sin a AU Hu Changchun, cewa ya yi a matsayinta na babbar abokiyar hadin gwiwar nahiyar Afirka bisa manyan tsare-tsare daga dukkanin fannoni, kasar Sin na matukar goyon bayan AU, a shirinta na cimma nasarar muradunta, tana kuma karfafa hadin gwiwa da nahiyar a fannin raya ilimi, da bangaren samar da kwarewa. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gidajen Adana Kayan Tarihi Na Sin Sun Karbi Masu Ziyara Biliyan 1.29 A Shekarar 2023

Next Post

Za A Fara Rabon Takin CBN Kyauta, Sai Dai Masana Sun Ba Da Shawara

Related

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

12 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

13 hours ago
Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

13 hours ago
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

15 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

17 hours ago
CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

17 hours ago
Next Post
Za A Fara Rabon Takin CBN Kyauta, Sai Dai Masana Sun Ba Da Shawara

Za A Fara Rabon Takin CBN Kyauta, Sai Dai Masana Sun Ba Da Shawara

LABARAI MASU NASABA

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

Unity Cup: Yau Nijeriya Da Ghana Zasu Kece Raini A Birnin Landan

May 28, 2025
Sojoji Sun Koka Bisa Jinkirin Yanke wa Ƴan Ta’adda 1,450 Hukunci

Sojoji Sun Koka Bisa Jinkirin Yanke wa Ƴan Ta’adda 1,450 Hukunci

May 28, 2025
Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

May 28, 2025
An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

May 27, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wani Ɗan Bindiga, Sun Ƙwato Makamai Bayan Artabu A Taraba

May 27, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

May 27, 2025
Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

May 27, 2025
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

May 27, 2025
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

May 27, 2025
Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.