• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin Ya Kara Imanin Sassan Kasa Da Kasa Game Da Kasar

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Bunkasuwar Tattalin Arzikin Sin Ya Kara Imanin Sassan Kasa Da Kasa Game Da Kasar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar hadin gwiwa da raya tattalin arziki ta duniya, da kwamitin kungiyar tarayyar Turai EU, sun daga zaton bunkasuwar tattalin arzikin Sin a bana da kashi 0.2 cikin dari. Kana kamfanin ba da shawara kan harkokin kamfanoni da kasuwa na Kearney, shi ma ya gabatar da rahoto game da kamfanonin da sassan kasa da kasa suka fi zubawa jarin kai tsaye, inda ya shaida cewa, Sin ta inganta matsayinta daga na 7 a bara zuwa na 3 a shekarar bana, inda ta zama ta farko a jerin sabbin kasashe mafiya bunkasar tattalin arziki a duniya.

A ranar 17 ga wannan wata, gwamnatin kasar Sin ta gabatar da bayanin yanayin tattalin arzikin kasar na watan Afrilu, wanda ya yi daidai da zaton da sassan kasa da kasa suka yi wa kasar ta Sin. Yawan bunkasuwar masana’antun kasar Sin ya karu da kashi 6.7 cikin dari bisa na makamancin lokaci a bara, adadin da ya karu da kashi 2.2 cikin dari kan na watan da ya gabace shi.

  • Shugabannin Matan APC Na Neman Ganduje Ya Kara Wa Mata Yawan Gurabe
  • Zanga-zangar Karin Kudin Wuta: Gwamnati Ta Shelanta Matakin Da Za Ta Dauka

Kaza lika zaton ayyukan kamfanonin kasar ya zama cikin yanayi mai kyau, kana yawan harkokin cinikin sha’anin samar da hidimomi, shi ma ya zama cikin yanayi mai kyau a watanni hudu a jere, kuma dukkan kididdigar da aka fitar na shaida cewa, an raya tattalin arzikin Sin yadda ya kamata, da kiyaye samun farfadowa.

Har ila yau kuma, yawan cinikin waje na kasar Sin, ya nuna kyakkyawan fata ga duniya. A watan Afrilu, yawan kayayyakin shige da fice na kasar Sin ya karu da kashi 8 cikin dari, bisa na makamancin lokacin bara, kana yawan cinikin shige da fice daga watan Janairu zuwa Afirlun bana, ya kai matsayin koli bisa na makamantan lokutan da suka gabata.

A daya hannun kuma, bisa yanayin raunin farfadowar tattalin arzikin duniya, cinikin shige da fice na kasar Sin, ya kara imanin sassan kasa da kasa a fannin zuba jari a kasar Sin. Kamar yadda wasu shugabannin kamfanonin kasashen waje suka fada, kasar Sin dake inganta tattalin arziki yadda ya kamata, ta ba da tabbaci ga kamfanonin waje, da su aiwatar da hada-hadarsu a cikin kasar. (Zainab Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: APCCi gaban NijeriyaLantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Noman Aya Da Yadda Yake Samar Da Kudin Shiga

Next Post

Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

13 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

13 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

15 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

18 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

20 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

21 hours ago
Next Post
Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

Takaitaccen Nazari A Kan Bishiyar Kanya

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.