• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalolin Gidan Aure (4) Mijina Ba Ya Kula ‘Ya`yana

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
aure

Assalamu alaikum masu karatu barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Uwargida Sarautar Mata.

A yau shafin na mu zai ci gaba da kawo muku matsalolin gidan aure da yadda za a magance su: Abin da za mu tattauna a yau shi ne batun kula ‘ya`ya. Tabbas kowace uwa tana so ta ga yadda mijinta yake son ‘ya’yan da ta haifa masa. Ko ba ma shi da ya haife su ba, uwa takan ji dadi idan mutane suka so mata ‘ya’ya, shi ya sa ma aka ce “maso uwa ya so ‘ya’yanta”, to ina ga uban da kuma ya haifo su? Sai dai uwargida, yana da kyau ki sani, kafin ki zargi maigida rashin kula miki da ‘ya’ya ke ya kamata ki koya wa ‘ya’yanki yadda za su kula da babansu.

  • Sirrin Zaman Lafiyar Da Ake Mora A Jihar Nasarawa –Kakakin Gwamnan Jihar
  • Na Sha Duka Kafin A Amince In Shiga Harkar Fim – Khadija Mai Numfashi

Da safe ki koya musu gaishe shi da zarar ya fita dama kamar jiran sa suke su je su gaishe shi, haka da yamma yana dawowa ki koya musu yadda za su tare shi idan mai mota ne da zarar sun ji shigowarsa su je su jira ya yi fakin su bude masa kofa, su yi masa sannu da zuwa, idan akwai kaya su debo.

Sannan ki koya musu sanin matsayinsa a wajensu da kuma yadda za su girmama shi fiye da kowane mutum a duniya, da yadda za su rika jin tsoran duk wani abin da zai bata masa rai, sannan kuma su so duk wani abin da zai faranta masa rai. Idan kika koya wa ‘ya’yanki haka za ki ga yadda babansu zai rika son su yana jan su a jikinsa.

Yaya tsaftarsu? Ya kamata ki kasance mai tsaftace ya’yanki a koda yaushe wanka wanki guga, matan kuma kitso akai-akai, maza aski idan gashi ya fito. Sannan ki hana ‘ya’yanki bata kayansu idan suna kanana, idan za su ci abinci ki cire musu kaya saboda kar ya baci, bayan sungama sai ki maida musu kaya.

LABARAI MASU NASABA

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

Dawa yaran suke harka? Ya kamata ki zama mai sa ido akan ‘ya’yanki ki san dawa suke hulda, da wadanne irin abokai suke mu’amalarsu?.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)
Uwargida Sarautar Mata

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (2)

October 19, 2025
Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)
Uwargida Sarautar Mata

Kar Ki Yi Kuskuren Da Za Ki Yi Da Na Sani A Kai (1)

October 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?
Uwargida Sarautar Mata

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Next Post
Aure

Gimbiyoyin Kannywood (4)

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.