ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Sha Duka Kafin A Amince In Shiga Harkar Fim – Khadija Mai Numfashi

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Khadija Mai Numfashi

Jarumar Kannywood Khadija Ahmed wadda akafi sani da Khadija Mai Numfashi a wata hira da ta yi da jaruma Hadiza Gabon a cikin shirinta mai suna Gabon’s Room Talk Show ta bayyana yadda ta sha gwagwarmaya a lokacin da ta nuna sha’awar fara fitowa a cikin shirin fina-finan Hausa na Kannywood.

Jarumar wadda hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano (Kano State Censorship Board) ta dakatar daga shiga duk wata harka ta shirin fim na tsawon lokaci sakamakon wani faifan bidiyo nata da ta dora a kan shafinta na Tik Tok ta bayyana cewar ta sha wahala kafin a amince mata ta shiga masana’antar Kannywood a wancan lokacin.

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Fati Slow Ta Rasu
  • Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

A lokacin da na bukaci shiga harkar fim sai na tuntubi Ayatullahi wanda a wancan lokacin yake kamar saurayina, sai ya nuna mani cewar ba za a fara haskani a cikin shirin fim ba sai da umarnin iyayena, ni kuma da yake ina matukar sha’awar fitowa a cikin shirin fim a wancan lokacin sai nace masa an amince in fara fim a gidanmu, in ji Mai Numfashi.

ADVERTISEMENT

Ta ci gaba da cewa bayan na fito a wani fim ne sai kanin mahaifiyata ya kira ni, a lokacin da ya nuna mani bidiyon sai yake tambayata nan wacece kafin in bashi amsa tuni ya falla mani mari a kumatu ni kuma na fashe da kuka.

Haka dai na ci gaba da ganin kalubale kala kala inda gaba daya ‘yan uwan mahaifiyata suka ki amincewa in yi fim har sai lokacin da aka tafi dani da mahaifiyata har inda ake daukar wani shiri, bayan taga yadda ake yi sai ta ce mani indai har iyakar abinda ake yi kenan a fim to ina yi maki fatan alheri Allah ya bada sa a.

LABARAI MASU NASABA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

Da aka tambayeta a kan ko ta yi nadamar abinda ta aikata har yaka ga hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano a karkashin jagorancin Abba El Mustapha ta dakatar da ita daga shiga duk wata harka ta fim na tsawon wani lokaci.

Sai Khadija ta ce maganar nadama kam sosai ta yi nadamar abinda ta aikata har ya kai ga an dakatar da ita, inda kuma ta ce a halin yanzu ta yi wa kanta fada domin ganin cewar hakan bata sake faruwa anan gaba ba.

Khadija Mai Numfashi
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Galatasaray Ta Sanya Farashin Yuro Miliyan 150 Kan Osimhen, Chelsea Ta Nuna Sha’awar Ɗaukarsa
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Super Eagles Ta Tafi Poland Domin Wasan Sada Zumunta

MASU ALAKA

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro
Nishadi

Ban Taɓa Fitowa A Fim Na Yi Da-na-sani Ba —Habibu Yaro

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Nishadi

Ya Kamata Mawaƙa Su Guji Munafunci Da Hassada Su Rungumi Juna —Fati UK

May 23, 2026
Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano
Nishadi

Har Yanzu Burina Bai Cika Ba A Waka —Hadiza Maikano

May 16, 2026
Next Post
Kasar Sin Ba Za Ta Jure Tsoma Baki Cikin Harkokin Gidanta Da Wasu Kasashen Waje Ke Yi Kan Batun Taiwan Ba

Kasar Sin Ba Za Ta Jure Tsoma Baki Cikin Harkokin Gidanta Da Wasu Kasashen Waje Ke Yi Kan Batun Taiwan Ba

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.