Rundunar ‘yansandan Jihar Kano ta hana hawan sallah a jihar.Â
A sanarwar da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya sanar a shafinsa na Facebook ya ce, sun É—auki matakin ne sakamakon turka-turkar da ake fama da ita a jihar a kan masarautar Kano.
- Kotu Ta Yanke Hukunci Kan Sauraren Shari’ar Masarautar Kano
- Kocin Borrusia Dortmund Edin Terzic Ya Ajiye AikinsaÂ
Kiyawa ya ce, kafin ɗaukar matakin an kuma tuntuɓi masu ruwa da tsaki duka domin wanzar da zaman lafiya a fadin jihar.
A ranar Alhamis ne dai kotun tarayya da ke jihar ta bayyana cewar tana da hurumin sauraren kara kan masarautar jihar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp