• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Amincewar Jama’ar Da Sauye Sauyen Da Sin Ke Aiwatarwa

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Cgtn

Taro na uku na zaman kwamitin kolin JKS na 20 dake tafe na ci gaba da jan hankalin sassan kasa da kasa. Kasar Sin za ta ci gaba da zurfafa sauye sauye daga dukkanin fannoni, da mayar da hankali ga yayata zamanantarwa irin ta Sin. 

Game da hakan, sakamakon wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a da kafar CGTN ta Sin ta gudanar ya nuna cewa, kaso 76.9 bisa dari na wadanda suka bayyana ra’ayoyinsu, sun jinjinawa nasarar da Sin ta cimma a fannin samar da ci gaba mai inganci, kana suna fatan kara fadadar zurfafa sauye sauyen na Sin daga dukkanin fannoni zai samar da karin damammaki ga sassan duniya.

  • Noma: Gwamnan Zamfara Ya Nemo Masu Zuba Jari Daga Ƙasar Turkiyya
  • NPA Ta Kaddamar Da Kananan Jiragen Ruwa Don Saukaka Zirga-zirga A Matatar Man Dangote

Tun bayan babban taron JKS na 18, an aiwatar da manufofin sauye sauye da suka haura 2,000, wadanda suka shafi sassa daban daban na tattalin arziki, siyasa, raya al’adu, kyautata zamantakewa da kare muhallin halittu.

Yayin kuri’un na jin ra’ayin jama’a, kaso 80.3 bisa dari na masu bayyana ra’ayoyinsu sun bayyana gamsuwa da bunkasar tattalin arzikin kasar Sin, suna masu imani da cewa hakan zai haifar da karin alfanu ga duniya baki daya. Yayin da kaso 93.2 bisa dari na masu bayyana ra’ayin suka jinjinawa karfin kwazon Sin a fannin raya ilimin kimiyya da fasaha. Sai kuma kaso 85.4 bisa dari da suka yabi nasarar da Sin ta samu ta fuskar kirkire-kirkire na kashin kai. Baya ga kaso 78.5 bisa dari da suka amince cewa, sassan masana’antu dake amfani da makamashi mai tsafta za su kara ingiza ci gaba mai inganci na kasar Sin.

Masu bayyana ra’ayoyi 15,037 daga sassa daban daban na duniya ne suka bayyana matsayarsu, ciki har da al’ummun kasashe masu sukuni da suka hada da Amurka, da Birtaniya, da Faransa, da Sifaniya da Australia, da kuma wasu kasashe masu tasowa irin su Brazil, da Thailand, hadaddiyar daular Larabawa, da Masar da Afirka ta Kudu. (Saminu Alhassan)

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza
Daga Birnin Sin

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Next Post
Kungiyar Tsaro Ta NATO Ba Za Ta Iya Dora Alhakin Rikicin Ukraine Kan Kasar Sin Ba

Kungiyar Tsaro Ta NATO Ba Za Ta Iya Dora Alhakin Rikicin Ukraine Kan Kasar Sin Ba

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka Ta Bar Baya Da KuraAfuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka Ta Bar Baya Da Kura

October 17, 2025
Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.