• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
11 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya ce bude kofofin kasar Sin muhimmin mataki ne na ingiza ci gaba da wadatar dukkanin duniya. Lin Jian ya bayyana hakan ne a yau Juma’a, yayin taron manema labarai da ya jagoranta.

Ya ce daga kafuwar yankunan gwaji na gudanar da cinikayya cikin ‘yanci guda 22, da gina tashar ruwa ta gudanar da cinikayya maras shinge ta Hainan, zuwa sanya hannu, da aiwatar da cikakkiyar yarjejeniyar hadin gwiwa ta raya tattalin arzikin shiyya wato RCEP, da kafa tsarin yankunan gudanar da cinikayya cikin ‘yanci masu inganci na kasa da kasa, daga ci gaba da rage jerin sassan da ba a yarda a zuba jarin waje cikinsu ba, zuwa rangwame ga masana’antun samar da hidimomi, irinsu na sadarwa, da hidimomin kiwon lafiya, daga yayata hadin gwiwar gina shawarar Ziri Daya da Hanya Daya mai inganci, zuwa gina dandalin hadin gwiwar raya tattalin arzikin kasa da kasa, da cinikayya, irinsu baje kolin shigo da hajoji, da baje kolin hada-hadar bayar da hidima, da na kayayyakin sayayya, ana ta aiwatar da manyan matakai na fadada kara bude kofa a matsayin koli, ba wai kawai a matsayin gajiyar da sassan kasa da kasa suke samu daga ci gaban kasar Sin kadai ba ne, har ma hakan matsaya ce da duniya ta amince da ita, don gane da kyakkyawan fata game da bunkasar kasar Sin.

Lin Jian ya kara da cewa, sanarwar bayan taron da aka fitar, yayin da aka kawo karshen cikakken zama na 3 na kwamitin kolin JKS na 20, ta yi nuni da yadda batun bude kofar kasar Sin ke zama alamar zamanantarwa irin ta Sin. Sin za ta ci gaba da zurfafa sauye-sauye, da kara bude kofa sosai ga sauran sassan kasa da kasa, kana za ta mayar da babbar kasuwarta wata dama mai fadi ga duniya. Kaza lika, za ta ci gaba da yayata salon zamanantarwa irin ta Sin, ta hanyar yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga waje, tare da shigar da sabon karfi ga cimma nasarar zamanantarwa irin ta kasa da kasa tare da salon zamanantarwa irin ta kasar Sin. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata Majalisar Jihar Kaduna Ta Tabbatar Da Dokar Hukunta Masu Fyade 

Next Post

Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

Related

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana
Daga Birnin Sin

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

3 hours ago
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan
Daga Birnin Sin

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

5 hours ago
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

1 day ago
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara
Daga Birnin Sin

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

1 day ago
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

1 day ago
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

1 day ago
Next Post
Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

LABARAI MASU NASABA

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

Za A Samu Mamakon Ruwan Sama Da Hazo Daga Litinin Zuwa Laraba A Nijeriya

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.