ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Kasar sin

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya ce bude kofofin kasar Sin muhimmin mataki ne na ingiza ci gaba da wadatar dukkanin duniya. Lin Jian ya bayyana hakan ne a yau Juma’a, yayin taron manema labarai da ya jagoranta.

Ya ce daga kafuwar yankunan gwaji na gudanar da cinikayya cikin ‘yanci guda 22, da gina tashar ruwa ta gudanar da cinikayya maras shinge ta Hainan, zuwa sanya hannu, da aiwatar da cikakkiyar yarjejeniyar hadin gwiwa ta raya tattalin arzikin shiyya wato RCEP, da kafa tsarin yankunan gudanar da cinikayya cikin ‘yanci masu inganci na kasa da kasa, daga ci gaba da rage jerin sassan da ba a yarda a zuba jarin waje cikinsu ba, zuwa rangwame ga masana’antun samar da hidimomi, irinsu na sadarwa, da hidimomin kiwon lafiya, daga yayata hadin gwiwar gina shawarar Ziri Daya da Hanya Daya mai inganci, zuwa gina dandalin hadin gwiwar raya tattalin arzikin kasa da kasa, da cinikayya, irinsu baje kolin shigo da hajoji, da baje kolin hada-hadar bayar da hidima, da na kayayyakin sayayya, ana ta aiwatar da manyan matakai na fadada kara bude kofa a matsayin koli, ba wai kawai a matsayin gajiyar da sassan kasa da kasa suke samu daga ci gaban kasar Sin kadai ba ne, har ma hakan matsaya ce da duniya ta amince da ita, don gane da kyakkyawan fata game da bunkasar kasar Sin.

Lin Jian ya kara da cewa, sanarwar bayan taron da aka fitar, yayin da aka kawo karshen cikakken zama na 3 na kwamitin kolin JKS na 20, ta yi nuni da yadda batun bude kofar kasar Sin ke zama alamar zamanantarwa irin ta Sin. Sin za ta ci gaba da zurfafa sauye-sauye, da kara bude kofa sosai ga sauran sassan kasa da kasa, kana za ta mayar da babbar kasuwarta wata dama mai fadi ga duniya. Kaza lika, za ta ci gaba da yayata salon zamanantarwa irin ta Sin, ta hanyar yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga waje, tare da shigar da sabon karfi ga cimma nasarar zamanantarwa irin ta kasa da kasa tare da salon zamanantarwa irin ta kasar Sin. (Saminu Alhassan)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Next Post
Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

Kayan Lambun Da Manomi Zai Iya Girbewa A Wata Uku

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025
Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu 

November 13, 2025
Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe

November 13, 2025
NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

NDLEA Ta Ƙona Miyagun Ƙwayoyi Sama Da Kilo 52,000 A Kaduna

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.