• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Aka Yi Taron Sulhu Tsakanin Mabambantan Bangarori Na Palasdinu a Beijing?

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Aka Yi Taron Sulhu Tsakanin Mabambantan Bangarori Na Palasdinu a Beijing?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bangarori 14 na Palasdinu sun kulla yarjejeniyar dinke baraka da wanzar da hadin kan al’ummar Palasdinu a jiya Talata a Beijing, bayan sun gudanar da shawarwarin neman sulhu a tsakaninsu daga Lahadi zuwa Talatar nan. Sanarwar ta tabbatar da cewa, kungiyar ’yantar da al’ummar Plasdinawa wato PLO ita kadai take da ikon wakiltar al’ummar kasar, kuma an kai ga matsaya daya kan yadda za a gudanar da harkokin Gaza bayan yaki da kafa gwamnatin sulhuntawar al’umommin kasar na wucin gadi.

 

Da wuya aka samu ci gaba mai armashi wajen wanzar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya, abin da ya baiwa al’ummar Palasdinawa wadanda suke fama da yake-yake makoma mai haske. A madadin sauran bangarorin, shugaban tawagar Fatah Mahmud Alul da shugaban tawagar Hamas Mousa Mohammed Abu Marzook sun yi jawabi, inda suka gode da taimakon da Sin ta dade tana baiwa Palasdinu ba tare da wani sharadi ba, kuma suna jinjinawa matakin da Sin take dauka na nacewa ga adalci kan abubuwan dake shafar mata a duniya.

  • Wang Yi Ya Tattauna Da Ministan Harkokin Wajen Ukraine
  • Za Mu Bankado Masu Yi Wa Nijeriya Zagon Kasa — Majalisa

To, me ya sa bangarori daban-daban na Palasdinu suka sake zabar Beijing domin yin shawarwarin neman sulhu tsakaninsu? Dalili shi ne Sin ba ta da nufin cin moriyarta daga wannan batu, tana tsayawa kan wanzar da zaman lafiya da mutuncin bil Adam. Tun daga watan Augusta, lokacin barkewar rikici a sabon zagaye, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya bayyana matsayin da Sin take dauka sau da dama, wato dakatar da bude wuta nan da nan da hana yaduwar rikicin da ma nanata cewa, tsarin kafa kasar Palasdinu da Isra’ila shi ne hanya daya tilo da za a bi wajen warware wannan matsala a duk fannoni, kuma cikin adalci da dorewa.

 

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Saudiyya da Iran sun kai ga matsaya daya a Beijing, zuwa yanzu bangarorin daban-daban na Palasdinu sun sanya hannu kan yarjejeniya, wadannan ci gaban da aka samu na alamanta cewa, Sin na yin iyakacin kokarin ba da taimako wajen wanzar da zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya da samun bunkasuwa. Sin sahihiyar abokiya ce da kasashen Larabawa ke iya dogaro da ita. Hakan ya sa, abun da Sin take yi ke samun amincewa daga bangarori daban-daban dake bukatar shiga tsakani har su kai ga matsaya daya, wanda da ma an yi hasashen cewa abu ne mara yiwuwa. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Isra'ilaPalastineSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zanga: Bauchi Ta Yi Hannun Riga Da Ikirarin Rufe Asibitoci

Next Post

Sin Ta Samu Karuwar Mafi Yawan Hatsi A Yanayin Zafi A Cikin Shekaru 9

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

7 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

9 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

10 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

11 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
Sin Ta Samu Karuwar Mafi Yawan Hatsi A Yanayin Zafi A Cikin Shekaru 9

Sin Ta Samu Karuwar Mafi Yawan Hatsi A Yanayin Zafi A Cikin Shekaru 9

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.