• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Ba da Umarnin Kame Duk Masu Ɗaga Tutar Rasha Yayin Zanga-Zanga

by Abubakar Sulaiman
12 months ago
in Labarai, Manyan Labarai
0
Tinubu Ya Ba da Umarnin Kame Duk Masu Ɗaga Tutar Rasha Yayin Zanga-Zanga
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaba Bola Tinubu ya umurci hukumomin tsaro da su damƙe duk wani mutum da ke nuna tutar Rasha a Nijeriya. Janar Christopher Musa, Shugaban hafsan tsaro, ne ya sanar da wannan umarni bayan taron majalisar tsaro ta ƙasa. Taron ya tattauna kan zanga-zangar da ke gudana a fadin ƙasa, wanda ya rikiɗe zuwa tarzoma a wasu jihohi.

Janar Musa ya jaddada cewa zanga-zangar, wadda ta fara cikin lumana, yanzu ta bai san a ‘yan ta’adda damar yin sace sace da tayar da hankali.

Nuna tutocin ƙetare, musamman tutar Rasha, a cikin iyakokin Nijeriya, an bayyana shi a matsayin rashin dacewa kuma a matsayin laifin cin amanar ƙasa. Shugaban ya yi gargadin cewa za a ɗauki matakin tsanani kan irin waɗannan abubuwan.

  • Jami’ar Bayero Ta Dakatar Da Karatu Saboda Zanga-Zanga
  • Shugaba Tinubu Ya Ɗage Zaman Majalisar Zartarwa, Ya Kira Taro Da Hafsoshin Tsaro

Shugaban hafsan tsarob ya bayyana cewa yara ne ake amfani da su don ɗaukar waɗannan tutocin, kuma an gano masu shirya wannan aiki. Ya tabbatar da cewa za a ɗauki tsauraran matakai a kan waɗannan mutane. Hukumomin tsaro sun shirya tsaf don kare dimokiradiyya da kare martabar ƙasa daga duk wani yunkuri na kawo fitina.

Shugaba Tinubu, a wani jawabi ga ƙasa da ya yi a ranar Lahadi, ya yi kira ga masu shirya zanga-zangar da su dakatar da ayyukan su tun da sun jawo tashin hankali, da asarar rayuka da dukiyoyi.

Labarai Masu Nasaba

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

Ya jaddada aniyarsa ta kare dimokiradiyya kuma ya yi gargaɗi kan duk wani yunƙuri na ‘yan adawa na kawo rarrabuwar kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ProtestRussia flagTinubuZanga-zanga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yaduwar Fasahar Juncao Ta Nuna Sahihancin Sin

Next Post

Rana Ta 9 Ta Olympics Na Paris Ta Shiga Tarihi Ga Kungiyar Ninkaya Ta Maza Ta Sin

Related

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”
Ra'ayi Riga

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

28 minutes ago
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

58 minutes ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da Ɗansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

4 hours ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Labarai

2027: Ba Mu Kafa Haɗakarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

5 hours ago
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

6 hours ago
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya
Manyan Labarai

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

9 hours ago
Next Post
Rana Ta 9 Ta Olympics Na Paris Ta Shiga Tarihi Ga Kungiyar Ninkaya Ta Maza Ta Sin

Rana Ta 9 Ta Olympics Na Paris Ta Shiga Tarihi Ga Kungiyar Ninkaya Ta Maza Ta Sin

LABARAI MASU NASABA

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

July 31, 2025
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara Ɗaya

July 31, 2025
Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

Kare Ya Ciji Tsohon Ɗan Wasan Barcelona A Mazakuta

July 31, 2025
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

July 31, 2025
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

2027: Ba Mu Kafa Haɗakarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

July 31, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

July 31, 2025
Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

July 31, 2025
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

July 31, 2025
Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.