• English
  • Business News
Tuesday, October 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kariyar Cinikayya Ba Za Ta Hana Sin Cimma Burinta Na Samun Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Sin

Kwamitin kolin JKS da majalisar gudanarwar kasar, sun fitar da wasu ka’idoji da burikan kare muhalli a jiya Litinin, wato zuwa 2030, kasar za ta cimma nasarori a fannin sauya akala zuwa ci gaba maras gurbata muhalli, a dukkanin fannonin raya tattalin arziki da zamantakewar al’umma. Kana zuwa 2035, ta cimma burin fitar da iskar carbon mafi karanci. 

 

Batun sauyin yanayi wani muhimmin batu ne da ya addabi duniya. Kuma kasar Sin ta kasance gaba-gaba wajen ganin tabbatuwar muradin duniya na shawo kan sauyin yanayi ta hanyoyi daban-daban, duk kuwa da cikas din da wasu ke kawowa wannan yunkuri.

  • Tawagar JKS Ta Halarci Bikin Rantsar Da Shugaban Kasar Rwanda
  • Anya Nahiyar Afirka Fili Ne Na Gudanar Da Takara?

Hakika ni ganau ce na irin nasarorin da Sin take samu wajen neman ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba. Daga lokacin da na zo kasar zuwa yanzu, na ga yadda a wani lokaci a da can, sararin samaniya ke dusashewa saboda hayakin masana’antu, amma zuwa yanzu, wannan ya zama labari, domin kwata-kwata sararin samaniya a washe take a ko da yaushe, inda na kan yi mamakin yadda a hankali a hankali aka samu wannan gagarumin sauyi. Baya ga wannan, kasar Sin na kokarin kare muhalli da yaki da hayakin carbon ta hanyar shuka bishiyoyi, domin na gani da idona yadda hamada ta zama dausayi. Haka kuma na ga yadda ababen hawa masu amfani da makamashi mai tsafta ke mamaye titunan kasar a hankali.

 

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Hakika dabarun da kasar Sin take amfani da su abun burgewa ne da koyi. Misali, yayin da ake rajin shuka bishiyoyi, ana karfafawa mutane gwiwar shuka bishiyoyi masu samar da kudin shiga, domin samun riba biyu. Haka kuma yayin da ake raya masana’antar ababen hawa masu amfani da makamashi mai tsafta, an tanadarwa jama’a rangwame wajen sayen irin wadannan motoci, har ma a wasu yankuna, a kan ba da damar sauya tsoffin motoci masu amfani da man fetur da masu amfani da lantarki kan farashi mai rahusa.

 

Sai dai kuma duk da wannan yunkuri da irin ci gaba na a zo a gani da take samu, maimakon a yaba ko a yi koyi da ita, wasu kasashe na kokarin kawo cikas. Amma a tunanina, cikas din da suke kawowa ba ga kasar Sin ba ne, cikas ne ga duniya da za su iya amfana da dabaru da kayayyakin kasar Sin masu kare muhalli. Kuma ina da yakinin cewa, kasar Sin ta yi a gaba a wannan fanni, kana matakan kariyar cinikayya ba za su hana zuwa wadancan shekaru da Sin ta dibarwa kanta, ta cimma burinta na sauyawa baki daya, zuwa ga samun ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025
Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta
Daga Birnin Sin

Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

October 13, 2025
Next Post
Mutum 3 Sun Rasu, 15 Sun Jikkata A Wani Hadarin Mota A Hanyar Kano

FRSC Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutane 16 A Wani Haɗarin Motoci A Hanyar Legas

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Ghana Da Firaministar Mozambique

October 14, 2025
‘Yan Majalisa 60 Sun Yi Barazanar Ficewa Daga PDP

PDP Ta Ɗage Babban Taronta Biyo Bayan Ficewar Wasu Manyan Jiga-jigai

October 14, 2025
An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

An Kashe Mutum 3, Wasu 7 Sun Jikkata Sakamakon Ɓarkewar Rikici A Jihar Jigawa

October 14, 2025
Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

Rashin Tsaro A Nijeriya Ba Zai Ƙare Ba Matuƙar Ba A Samar da Ayyukan Yi Da Mulki Na Adalci Ba – Amaechi

October 14, 2025
Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

Amnesty International Ta Soki Tinubu Kan Yi Wa Masu Laifin Take Haƙƙin Ɗan Adam Afuwa

October 14, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Sace Ɗan Jarida A Kan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaukar Horo A Kwara

October 14, 2025
Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

Zaman Gidan Yari Ya Nuna Min Mutanen Da Ya Kamata Na Yi Hulɗar Siyasa Da Su — Faruk Lawan

October 14, 2025
Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

Majalisa Na Shirin Sauya Lokacin Zaɓen 2027 Zuwa Nuwamba 2026

October 13, 2025
Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba

October 13, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.