• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya

by Khalid Idris Doya
10 months ago
in Manyan Labarai
0
PDP Ta Lashe Zaɓen Shugabanin Ƙananan Hukumomin Bauchi Gaba Ɗaya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Jihar Bauchi (BASIEC), ta ayyana jam’iyyar PDP da ke mulki a jihar, a matsayin wadda ta lashe dukkanin kujerun zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar.

Zaɓen wanda aka gudanar a gundumomi 323 da suke faɗin jihar da jam’iyyun siyasa guda bakwai suka shiga aka dama da su a ranar Asabar.

  • Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato
  • Lokuta Da Yawa Nakan Dakata In Yi Kuka Ma’ishi Kafin Na Ci Gaba Da Rubutu – Fatima Gurin

Da yake sanar da sakamakon zaɓen a daren ranar Asabar, shugaban hukumar Ahmed Makama, ya ce za su miƙa shaidar lashe zaɓe ga zaɓaɓɓun a ranar Lahadi.

Ya sanar da cewa za a sanar da waɗanda suka lashe zaɓen kansiloli 323 a jihar daga baya, sai dai ya ce jam’iyyun adawa sun samu nasara a kujerar kansiloli uku, yayin da PDP ta lashe dukkanin sauran.

Waɗanda suka kasance zaɓaɓɓun su ne: ƙaramar hukumar Alkaleri Hassan Garba Bajama (shugaba), Abbas Ibrahim (mataimaki); Bauchi Mahmoud Baba Maaji (shugaba), Adamu Muazu Luda (mataimaki); Bogoro – Lawi Yakubu Sumi (shugaba), Markus Masoyi Mulki (mataimaki); Dambam- Yakubu Garba Tela (shugaba), Iliya Isah (mataimaki); Darazo – Sama’ila Yau Sade (shugaba), Amina Musa (mataimaki); Dass – Muhammad Abubakar Jiboa matsayin shugaba yayin da aka zabi Isah Abdulmumini Hanakuka a matsayin mataimakin sa; Gamawa Madaki Ahmed Gololo shugaba Umar Yakubu (mataimaki); Ganjuwa Mohammed Idris Miya (shugaba), Saleh Ahmed (mataimaki).

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Sauran su ne: Giade Usman Muhammad Saleh (shugaba) Bahijja Auwalu (mataimaki); Itas Gadau -Hajara Jibrin Gidado (shugaba), Shuaibu Ahmad (mataimaki); Jama’are -Hon. Inuwa Abdullahi (shugaba), Saleh Muhammad (mataimaki); Katagum – Yusuf Babayo Zaki (shugaba), Misbahu Ibrahim (mataimaki) Kirfi – Abdulkadir Umar Dewu (shugaba), Mohammed Mohammed Bashir (deputy); Misau – Salisu Hussaini (shugaba); Moh’d Garba (mataimaki).

Sauran kuma su ne Ningi – Nasiru Zakarai (shugaba), Isah Mohammad (mataimaki); Shira – Abdullahi Ibrahim Beli (shugaba) Adamu Usman (mataimaki); T/ Balewa – Sama’ila Wakili Lere (shugaba), Maigari Ahmed (mataimaki); Toro -Pharm. Ibrahim Abubakar Dembo (shugaba), Adamu Umar Danyaro (mataimaki); Warji – Aminu Barmini (chairman), Habib Idris Usman (mataimaki), yayin da kuma Zaki – Adamu Yakubu (shugaba) da mataimakinsa Ibrahim Chiroma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiZaben Kananan Hukumomi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Next Post

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

1 hour ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

18 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

1 day ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

1 day ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

1 day ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana’o’i Da Manoma

Dasuki Ya Kaddamar Da Shirin Tallafa Wa Masu Kananan Sana'o'i Da Manoma

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.