• English
  • Business News
Monday, September 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Alhaji Haruna Ɗanyaya Sabon Sarkin Ningi 

by Khalid Idris Doya and Sulaiman
1 year ago
in Manyan Labarai
0
Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Alhaji Haruna Ɗanyaya Sabon Sarkin Ningi 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya amince da naɗin Alhaji Haruna Yunusa Ɗanyaya a matsayin sabon sarkin masarautar Ningi na 17 a kan mataki, Sarki mai daraja ta 1. 

 

LEADERSHIP Hausa ta labarto cewa, shi dai sabon sarkin Ningi Haruna Yunusa an haife shi ne a shekarar 1956. Kafin wannan naɗin, shi ne Chiroman Ningi.

  • Wainar Da Aka Toya A Taron ‘Yan Jarida Na Hausa A Nijar
  • Gwamna Dauda Ya Ziyarci Yankunan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Gummi

Idan za a tuna dai, a ranar Lahadi da ta gabata ne Sarkin Ningi, Alhaji (Dr.) Yunusa Muhammad Danyaya, ya rasu yana da shekara 88 a duniya bayan ya mulki masarautar na tsawon shekaru 46.

 

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kai Hare-hare 261, ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 1,950 A Watan Agusta – NOA

Gwamna Uba Sani Ya Buƙaci Al’ummar Jihar Kaduna Da Su Yi Rijistar Katin Zaɓe 

Naɗin sabon sarkin na ƙushe ne a cikin wata wasiƙa mai ɗauke da sanya hannun sakataren gwamnatin jihar Bauchi, Barista Ibrahim Muhammad Kashim.

 

A cewar wasiƙar, wannan matakin an ɗauka ne bisa dogara da karfin iko da aka bai wa gwamnan kan doka Cap. 24 Item 3 (1) na dokokin jihar Bauchi kan naɗin sarakuna ta 1991 kuma bayan shawarar da masu alhakin zaɓin sabon sarkin suka bayar.

 

A sanarwar manema labarai ɗauke da sanya hannun hadimin gwamnan Bauchi kan yaɗa labarai, Mukhtar Mohammed Gidado, da ya fitar a ranar Lahadi, ya ce, gwamnatin jihar ta nuna kwarin guiwarta na cewa, sabon sarkin zai ɗaura daga inda mahaifinsa ya tsaya na kyautata zaman lafiya, haɗin kai da ci gaban masarautar Ningi, jihar Bauchi da ma ƙasa baki ɗaya.

 

Sanarwar ta ce, gwamnan jihar ya nanata aniyarsa na ci gaba da mara wa sarakunan gargajiya baya domin tabbatar da ci gaban jihar a kowani lokaci.

 

Gwamnan jihar, Bala Mohammed ya yi addu’ar Allah ya dafa wa sabon sarkin ya kuma jiƙan Marigayin da ya riga mu gidan gaskiya.

 

A yayin da ya ke taya sabon sarkin murna, ya masa fatan samun lafiya da kuma fatan yin jagoranci cikin nasara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wainar Da Aka Toya A Taron ‘Yan Jarida Na Hausa A Nijar

Next Post

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami’ai 52 Muƙami

Related

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kai Hare-hare 261, ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 1,950 A Watan Agusta – NOA

2 hours ago
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Manyan Labarai

Gwamna Uba Sani Ya Buƙaci Al’ummar Jihar Kaduna Da Su Yi Rijistar Katin Zaɓe 

7 hours ago
DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu
Manyan Labarai

DSS Ta Ba Sowore Mako Ɗaya Ya Janye Maganarsa Kan Tinubu

9 hours ago
PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu
Manyan Labarai

PDP Ta Zama Fanko, Ta Rasa Komai– Dele Momodu

10 hours ago
Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja
Kiwon Lafiya

Likitoci Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi Na Mako Ɗaya A Abuja

12 hours ago
Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida
Manyan Labarai

Sanata Natasha Zata Dawo Aiki Bayan Dakatarwar Wata Shida

13 hours ago
Next Post
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami’ai 52 Muƙami

Rundunar 'Yansandan Jihar Kebbi Ta Ƙarawa Jami'ai 52 Muƙami

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Zama Wurin Da Aka Fi Zaba Domin Warware Takaddamar Cinikayya Da Ta Shafi Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Wurin Da Aka Fi Zaba Domin Warware Takaddamar Cinikayya Da Ta Shafi Kasa Da Kasa

September 8, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Kai Hare-hare 261, ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 1,950 A Watan Agusta – NOA

September 8, 2025
Kasar Sin Ta Bayar Da Gaggarumar Gudunmuwa Ga Wanzuwar Zaman Lafiya Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

Kasar Sin Ta Bayar Da Gaggarumar Gudunmuwa Ga Wanzuwar Zaman Lafiya Da Ci Gaba Mai Dorewa A Duniya

September 8, 2025
'yansanda

An Kama Mutane 30 Da Zargin Laifin Aikin Dabanci A Yayin Zagayen Maulidi A Neja

September 8, 2025
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Cifit Karo Na 25

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Cifit Karo Na 25

September 8, 2025
Gwamnatin Tarayya, NUPENG Da Ɗangote Sun Fara Tattaunawa Don Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Ma’aikatan Mai

Gwamnatin Tarayya, NUPENG Da Ɗangote Sun Fara Tattaunawa Don Kawo Ƙarshen Yajin Aikin Ma’aikatan Mai

September 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Sabon Injin Aiki A Manyan Na’urori Mai Amfani Da Iskar Gas Kirar Gida

Sin Ta Gabatar Da Sabon Injin Aiki A Manyan Na’urori Mai Amfani Da Iskar Gas Kirar Gida

September 8, 2025
Sarkin Ningi

Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Kasashe Cikin Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ya Karu Da Kashi 22.9% A 2024

September 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

September 8, 2025
Adadin Kamfanonin AI A Sin Sun Haura 5,000

Adadin Kamfanonin AI A Sin Sun Haura 5,000

September 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.