• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Shugabannin Afirka Wadanda Za Su Halarci Taron FOCAC A Birnin Beijing

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Xi

A yau Litinin ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fara ganawa da shugabannin kasashen Afirka da za su halarci taron kolin dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC na shekarar 2024, wanda aka shirya gudanarwa tsakanin ranekun 4 zuwa 6 ga watan Satumba a nan birnin Beijing. 

 

A yayin da yake ganawa da takwaransa na Afirka ta kudu Cyril Ramaphosa, shugabannin biyu sun bayyana daga matsayin huldar kasashen su zuwa cikakkiyar hadin gwiwa bisa matsayin koli daga dukkanin fannoni a sabon zamani. Kaza lika, bayan tattaunawar da suka gudanar, shugabannin biyu sun ganewa idanunsu sanya hannu kan takardun wasu yarjejeniyoyin hadin gwiwa masu nasaba da cin gajiyar tsarin tauraron dan adam na ba da jagorancin taswira na Beidou, da gina matsugunan jama’a, da alakar cinikayya, da samar da damar cinikayyar albarkatun gona, da musayar al’adun gargajiya da sauran su.

  • CMG Ya Watsa Shirin Talabijin Na Labaran Gaskiya Mai Taken “Abokai Na Kusa Daga Dukkanin Nahiyoyi”
  • Masanin Habasha: Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Jure Sauye Sauye Cikin Tsawon Lokaci

Sannan shugaba Xi ya gana da shugaban Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo Felix Tshisekedi, da shugaban kasar Mali Assimi Goita inda suka bayyana hadin gwiwasu wajen daukaka huldarsu zuwa abokantaka bisa manyan tsare-tsare.

 

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

Bugu da kari, shugaba Xi Jinping ya kuma gana da shugaban kasar Comoro Azali Assoumani, da shugaban kasar Togo Faure Gnassingbe, da shugaban kasar Djibouti Ismail Omar Guelleh, da shugabannin kasashen Guinea, da Eritrea, da Seychellesa daya bayan daya a nan Beijing.

 

Kazalika, Xi zai halarci bikin bude taron na FOCAC, tare da gabatar da muhimmin jawabi a ranar 5 ga watan Satumba, kuma zai shirya liyafar maraba ga shugabanni da wakilan da suka halarci taron. (Masu fassarawa: Saminu Alhassan, Mohammed Yahaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 
Daga Birnin Sin

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba
Daga Birnin Sin

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Next Post
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Ta Hanyar Gudanar Da Taron FOCAC

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Ta Hanyar Gudanar Da Taron FOCAC

LABARAI MASU NASABA

Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

Ba A Yi Wa Kiristoci Kisan Gilla A Arewacin Nijeriya – Sarkin Musulmi

October 22, 2025
Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025 Na Jaridar Leadership: Dauda Lawal

October 22, 2025
Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

Shugaban NAHCON Ya Musanta Zargin Tsare Ɗan Jarida Da Aikata Cin Hanci

October 22, 2025
Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

Babaganaru Ya Zama Sabon Kocin Kano Pillars

October 22, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

October 22, 2025
ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

ASUU Ta Dakatar Da Yajin Aiki, Ta Bai Wa Gwamnati Wa’adin Wata Guda Don Biyan Buƙatunta

October 22, 2025
Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

Rashin Abinci Mai Gina Jiki Barazana Ce Ga Lafiyar Al’umma – Gwamna Lawal

October 22, 2025
Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

Majalisa Ta Amince Da Dokar Ɗaurin Rai Da Rai Ga Masu Yi Wa Ƙananan Yara Fyaɗe

October 22, 2025
Gobara Ta Tashi A Kasuwar Alaba Da Ke Legas

Gobara Ta Tashi A Kasuwar Alaba Da Ke Legas

October 22, 2025
Gwamnoni Sun Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Fashewar Tankar Mai A Neja

Gwamnoni Sun Yi Ta’aziyyar Mutanen Da Suka Rasu A Fashewar Tankar Mai A Neja

October 22, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.