• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matasan Afrika Sun Yaba Da Nasarorin Da Aka Samu Karkashin Dangantakar Nahiyar Da Kasar Sin 

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Afrika

Matasan nahiyar Afrika masu shekaru tsakanin 18 zuwa 24, sun bayyana amincewarsu ga matakai da nasarorin tafarkin Sin na zamanantar da kanta, tare da jinjinawa irin sakamako na zahiri da aka samu a fannoni daban daban tsakanin Sin da Afrika. Baya ga haka, suna cike da fatan ganin karin ci gaba a nan gaba.

 

Idan ana batu na tantance hanya mafi dacewa ta samun ci gaba a nahiyar Afrika, al’ummar nahiyar ne ke da hakkin bayyanawa. Kasar Sin ta kasance abokiyar hulda kuma abun dogaro a tafarkin nahiyar na zamanantar da kanta.

  • Ƴan Sakkwato Sun Yi Murnar Komawar Ministan Tsaro Don Kawo Ƙarshen Ƴan Ta’adda
  • Wang Yi Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Ta Hanyar Gudanar Da Taron FOCAC

Matasan sun bayyana ra’ayoyinsu ne cikin wani nazari da kafar yada labarai ta CGTN da Jami’ar Renmin ta kasar Sin suka gudanar ta hannun cibiyar tuntubar kasa da kasa a sabon zamani, domin jin ra’ayin al’ummar nahiyar Afrika.

 

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

Nazarin ya kuma gano cewa, masu bayar da amsar na matukar kaunar kasar Sin. kana daga cikin ra’ayoyinsu kan kasar Sin, kaso 98.7 na ganin Sin a matsayin kasar da ta samu ci gaba.

 

Ingantaccen hadin gwiwa tsakanin Sin da Afrika ya ci gaba da kara kuzari cikin aminci, kuma ya samu yabo daga matasan nahiyar. Kaso 89.8 daga cikin matasan da suka shiga nazarin, sun yi imanin cewa, dangantakar bangarorin biyu ya inganta yanayin tattalin arziki da zaman takewar nahiyar Afrika, kana kaso 90.4 sun yi imanin cewa, jarin kasar Sin ya samar da damarmakin ci gaba ga nahiyar.

 

Mutane 10,125 daga kasashen Afrika 10 ne suka shiga nazarin. Daga cikinsu, 3,710 wato kaso 36.6, matasa ne masu shekaru tsakanin 18 zuwa 24. Kasashen 10 sun hada da Kamaru da Botswana da Masar da Habasha da Ghana da Kenya da Morocco da Nijeriya da Afrika ta Kudu da Tanzania. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wani A Sakkwato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wani A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.