• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A farkon wannan mako ne, hukumar Kwastam ta birnin Changsha na lardin Hunan, ta ba da izinin shigar da naman rago daga kasar Madagascar cikin kasar Sin, wanda shi ne karo na farko da aka shigar da nama daga nahiyar Afrika cikin kasar Sin, lamarin dake zaman wata muhimmiyar nasara ga cinikayyar nama tsakanin Sin da kasashen Afrika.

 

Wannan nasara na zuwa ne a daidai lokacin da aka kammala taron koli na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afrika wato FOCAC, dake mayar da hankali kacokan kan kyautata dangantakar Sin da kasashen Afrika da al’ummominsu. Kuma karkashin wannan hadin gwiwa, batun bunkasa cinikayya daya ne daga cikinsu.

  • Xi Jinping Ya Taya Murnar Ranar Malamai Ta Kasar Sin
  • Mataimakin Firaministan Sin Ya Karfafa Gwiwar Kamfanonin Waje Da Su Shiga Aikin Sin Na Neman Samun Bunkasuwa Mai Inganci

Kasashen Afrika sun sha bayyana fatansu na cin gajiyar babbar kasuwar kasar Sin ta hanyar shigo da kayayyakinsu kasar. Hakika ganin wannan labari na shigowar naman rago na kasar Madagascar cikin kasar Sin, abun farin ciki ne. Duk da cewa a bara aka daddale wannan yarjejeniya, lamarin ya yi nuni da cewa, kasar Sin ta cika alkawarinta na bude kofa ga kasashen Afrika, haka kuma manuniya ce cewa, za a ga tarin sakamakon da aka cimma yayin taron FOCAC a aikace.

 

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kamar yadda ministan kula da harkokin cinikayya ta Nijeriya ta bayyana, cinikayya wata babbar hanya ce ta bunkasa tattalin arziki da zaman takewa da ma cudanya da fahimtar juna tsakanin bangarori da dama, inda ta ce cinikayya tsakanin Sin da Nijeriya, ya taka muhimmiyar rawa a wadannan bangarori a kasarta.

 

Ba samun kudin shiga kadai ba, bude kofar da Sin ta yi ga kasashen Afrika don su kawo kayayyakinsu, ya kara tabbatar da cewa da gaske take tana da muradin ganin dukkan bangarori sun ci moriyar juna, kana an samu ci gaba na bai daya. Haka kuma fadadar cinikayya tsakaninsu, ya kara mu’amala da dankon zumunta a tsakaninsu.

 

Ina da yakinin cewa, tabbatuwar yarjejeniyar shigo da karin kayayyakin kasashen Afrika cikin kasar Sin, ciki har da gyadar Nijeriya, za ta kara aminci da fahimta da dankon zumunta tsakanin al’ummominsu, haka kuma za ta bunkasa tattalin arzikin bangarorin biyu domin samun ci gaba na bai daya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikin Gaggawa A Kwashe Mutanen Da Ambaliya Ta Ritsa Da Su A Maiduguri – Tinubu

Next Post

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

Related

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

2 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

2 hours ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

3 hours ago
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO
Daga Birnin Sin

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

5 hours ago
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”
Daga Birnin Sin

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

6 hours ago
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi
Daga Birnin Sin

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

7 hours ago
Next Post
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Gargadin Jihohin Arewa 9 Kan Afkuwar Ambaliya 

August 25, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Da Kubutar Da Mutum 16 Da Aka Sace A Kaduna

ECOWAS Za Ta Kaddamar Da Rundunar Yaki Da Ta’addanci Mai Jami’ai 260,000

August 25, 2025
Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

Za A Watsa Shirin “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” a Manyan Kafofin Watsa Labarai Na Kasashen SCO

August 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da Kuɗaɗen Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

August 25, 2025
Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

Wani Rahoton Kasar Sin Ya Kalubalanci Halaccin Ayyukan Amurka Bisa Dogaro Da “’Yancin Zirga-zirga”

August 25, 2025
Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

Burkina Faso Da Mali Sun Yi Watsi Da Taron Sojojin Afirka A Nijeriya

August 25, 2025
Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

Beijing Zai Bunkasa Amfani Da Fasahohin Zamani A Wuraren Adana Kayan Tarihi

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.