ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Sin

A farkon wannan mako ne, hukumar Kwastam ta birnin Changsha na lardin Hunan, ta ba da izinin shigar da naman rago daga kasar Madagascar cikin kasar Sin, wanda shi ne karo na farko da aka shigar da nama daga nahiyar Afrika cikin kasar Sin, lamarin dake zaman wata muhimmiyar nasara ga cinikayyar nama tsakanin Sin da kasashen Afrika.

 

Wannan nasara na zuwa ne a daidai lokacin da aka kammala taron koli na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afrika wato FOCAC, dake mayar da hankali kacokan kan kyautata dangantakar Sin da kasashen Afrika da al’ummominsu. Kuma karkashin wannan hadin gwiwa, batun bunkasa cinikayya daya ne daga cikinsu.

ADVERTISEMENT
  • Xi Jinping Ya Taya Murnar Ranar Malamai Ta Kasar Sin
  • Mataimakin Firaministan Sin Ya Karfafa Gwiwar Kamfanonin Waje Da Su Shiga Aikin Sin Na Neman Samun Bunkasuwa Mai Inganci

Kasashen Afrika sun sha bayyana fatansu na cin gajiyar babbar kasuwar kasar Sin ta hanyar shigo da kayayyakinsu kasar. Hakika ganin wannan labari na shigowar naman rago na kasar Madagascar cikin kasar Sin, abun farin ciki ne. Duk da cewa a bara aka daddale wannan yarjejeniya, lamarin ya yi nuni da cewa, kasar Sin ta cika alkawarinta na bude kofa ga kasashen Afrika, haka kuma manuniya ce cewa, za a ga tarin sakamakon da aka cimma yayin taron FOCAC a aikace.

 

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

Kamar yadda ministan kula da harkokin cinikayya ta Nijeriya ta bayyana, cinikayya wata babbar hanya ce ta bunkasa tattalin arziki da zaman takewa da ma cudanya da fahimtar juna tsakanin bangarori da dama, inda ta ce cinikayya tsakanin Sin da Nijeriya, ya taka muhimmiyar rawa a wadannan bangarori a kasarta.

 

Ba samun kudin shiga kadai ba, bude kofar da Sin ta yi ga kasashen Afrika don su kawo kayayyakinsu, ya kara tabbatar da cewa da gaske take tana da muradin ganin dukkan bangarori sun ci moriyar juna, kana an samu ci gaba na bai daya. Haka kuma fadadar cinikayya tsakaninsu, ya kara mu’amala da dankon zumunta a tsakaninsu.

 

Ina da yakinin cewa, tabbatuwar yarjejeniyar shigo da karin kayayyakin kasashen Afrika cikin kasar Sin, ciki har da gyadar Nijeriya, za ta kara aminci da fahimta da dankon zumunta tsakanin al’ummominsu, haka kuma za ta bunkasa tattalin arzikin bangarorin biyu domin samun ci gaba na bai daya.

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Ta Sanar Da Sanya Takunkumi A Kan Ministan Tsaron Kasar Philippines Da Iyalansa
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  
  • Sulaiman
    Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya
  • Sulaiman
    Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Shaida Gamsuwar Masu Bayyana Ra’ayoyi Da Gudunmawar Sin Game Da Tsarin Jagorancin Hakkin Bil’adama

MASU ALAKA

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da “Shirin Aiki Na Kasa Kan Hakkin Dan Adam Na (2026-2030)”  

June 11, 2026
Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya
Daga Birnin Sin

Japan Ta Kwaye Lullubin Da Take Fakewa Da Shi Wajen Kiran Kanta Mai Kaunar Zaman Lafiya

June 11, 2026
Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar
Daga Birnin Sin

Yanayin Bunkasar Hada-hadar Cinikayyar Sin Ya Shaida Karkon Manufofin Raya Tattalin Arzikin Kasar

June 11, 2026
Next Post
Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 6 Cikin Dari A Watannin 8 Na Farkon Bana

LABARAI MASU NASABA

Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

Jiya Aka Fara Gasar Cin Kofin Duniya

June 12, 2026
Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

Kotu Ta Ɗaure Mutane 5 Kan Tallafa Wa Boko Haram

June 12, 2026
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

June 12, 2026
Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

Falalar Neman Tsari Daga Sharrin Shaidan

June 12, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Dauki Sabbin Ƴansanda 50,000 Da Karin Sojoji — Tinubu

June 12, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Tinubu Ya Jinjina Wa Jami’an Tsaro Kan Jajircewarsu Wajen Kawo Karshen Ta’addanci

June 12, 2026
Sin

June 12, 2026
Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

June 12, 2026
A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

Takaitaccen Jawabin Shugaban Ƙasa Tinubu Na Ranar Dimokuraɗiyya

June 12, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.