• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Uwan Michael Jackson, Tito, Ya Mutu

by Rabilu Sani Bena
1 year ago
Michael Jackson

Shahararren mawakin nan kuma dan rawa na kasar Amurka, Tito Jackson, wanda ya kasance daya daga cikin ‘yan biyar kuma dan uwa ga mawaki Michael Jackson da ‘yar uwarsa Janet, ya mutu yana da shekara 70 a duniya, kamar yadda dansa ya tabbatar.

A cikin sanarwar da dan na say a fitar a shafinsa na D, ya bayyana cewa mahaifin nasu ya mutu, bayan yasha fama da jiyya, kamar yadda ya bayyana, sannan ya bayyana cewa mahaifin na su mutumin kirki ne kuma za su yi kewarsa.

  • Mun Samu ‘Yan Takara Masu Tu’ammali Da Miyagun Kwayoyi – Hukumar Zaben Kaduna 
  • Jerin Kasurguman ‘Yan Bindiga Da Sojoji Suka Hallaka A Arewa 

Kamar yadda dan uwan Tito ya tabbatar, ya rasu sakamakon bugawar zuciya a lokacin da yake tuki a ranar Lahadin data gabata a lokacin da yake tafiya daga jihar New Medico zuwa garinsu, jihar Oklahoma, duka a kasar Amurka.

A kwanakin baya ne Tito ya halarci wani bikin rawa a kasar Jamus da Ingila da jihar California ta Amurka tare da ‘yan uwansa guda biyu,

Marlon da kuma Jackie Jackson.

LABARAI MASU NASABA

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

Marigayi Tito yana daya daga cikin ‘yan uwan Michael Jackson su biyar da suka hada da Jackie da Jermaine da Marlon and Michael, wadanda duka sun bayar da gudunmawa sosai wajen nasarar Michael Jackson.

Dan uwansa, Michael Jackson, yam utu a shekara ta 2009 yana da shekara 50 kuma shi ne kusan wanda mutane suka fi sani saboda yadda ya iya rawa da kuma daukakar da ya samu.

A shekarar 1997 ne aka karrama ‘yan uwan su biyar, a Rock and Roll a Amurka, sakamakon nasarar da suka samu tare da tsohuwar jaruma Diana Ross,wadda ta rasu da dadewa.

A shekara ta 2016 Tito ya zama dan uwan Jackson na farko da ya samu lambar yabo tun bayan mutuwar dan uwansu kuma tun daga wancan lokacin zuwa yanzu babu wani abu da daya daga cikinsu ya sake ci a matsayin lambar yabo kamar yadda rahotanni suka tabbatar.

Marigayi Tito yam utu yabar ‘ya’ya guda uku, sannan tsohuwar matarsa itama tana nan, sannan mahaifiyarsu, Dolores, ta mutu tun a shekarar 1994 a jihar Califirnia ta kasar Amurka.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Nishadi

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 
Nishadi

Neman Kudi Ne Ya Kawo Ni Masana’antar Kannywood Ba Fadakarwa Ba – Khadija Muhammad 

October 11, 2025
Next Post
Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

Zaben Edo: Ɗan Takarar Mataimakin Gwamna A LP, Ya Sha Kaye A Mazaɓarsa

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.