• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsarin Tantance Ayyukan Likitanci A Sararin Samaniya Zai Ingiza Nasarar Binciken Samaniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Likitanci

Manazarta ayyukan sama jannati sun bayyana cewa, tsarin tantance ayyukan likitanci na sararin samaniya, zai ingiza nasarar binciken samaniya yadda ya kamata.

 

Yayin taron dandali na biyu game da binciken tsarin ayyukan likitanci na sararin samaniya na kasar Sin da aka bude a Asabar din nan a birnin Hangzhou, na lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin, mahalarta taron sun ce cibiyar binciken samaniya ta Sin ta cimma nasarori a fannin tsarin ayyukan likitanci na sararin samaniya, wanda hakan zai ingiza nasarar shirin sauka a duniyar wata, da sauran ayyuka masu nasaba da aikin sama jannati.

  • Xi Ya Jaddada Samar Da Karin Kwararrun Jami’ai Ga Xinjiang
  • Fasahar Sin Ta Kara Habaka Sha’anin Zirga-zirgar Ababen Hawa Mara Gurbata Muhalli A Afrika

Yayin taron na yini biyu, kwararru da masana za su yi musaya kan nazari, da ayyukan ci gaba da aka lalubo a fannin tsarin ayyukan likitanci na sararin samaniya, kana za a tattauna kan muhimman batutuwa, kamar yiwuwar dan Adam ya rayu a yankunan samaniya masu nisa yayin ayyukan sama jannati.

 

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Da yake tsokaci game da hakan yayin bude taron, mataimakin shugaban tsare tsaren ayyukan sama jannati na kasar Sin, kana dan sama jannati na farko a kasar Sin Yang Liwei, ya ce tallafin samar da kwarewa a fannonin ayyukan likitanci na sararin samaniya, muhimmin bangare ne na wanzar da ci gaban ayyukan bunkasa bincike, a cibiyar binciken samaniya ta kasar Sin, da tsarin aiwatar da shirin binciken duniyar wata na ‘yan sama jannati, wanda dukkaninsu suka haifar da sabbin damammaki a fannin bunkasa tsarin ayyukan likitanci na sararin samaniya.

 

Bugu da kari, tsarin ayyukan likitanci na sararin samaniya na taka muhimmiyar rawa wajen cimma nasarar kiwon lafiyar al’umma. Tare da samar da tallafi, da dandalin gudanar da bincike kan sassan kula da lafiyar zuciya, da sassan tsoka da kashin ‘yan sama jannati, da batun tsufan jikin dan adam, da samar da kariya ga magunguna, da tantance ingancin su. (Mai fassara: Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Next Post
Sin Ta Cimma Nasarar Kera Maganadisu Mafi Karfi A Duniya

Sin Ta Cimma Nasarar Kera Maganadisu Mafi Karfi A Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.