• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sare Itatuwa Ne Silar Yaduwar Kananan Cututtuka A Tsakanin Al’umma – Jami’in Gandun Daji

by Shehu Yahaya and Sulaiman
8 months ago
in Labarai
0
itatuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban masu kula da gandun daji a Jihar Kaduna, Jafar Idris Muhammad, ya bayyana cewa yawaitar sare-saren itatuwa su ne silar yaduwar kananan cututtuka da suke addabar al’ummar.

Shugaban ya ce muddin al’umma suka ci gaba da sare itatuwa ba bisa ka’ida ba, babu shakka sun kulla kawance da kananan cututtuka. Ya ce itatuwa suna taka rawar gani wajen kare garkuwar jikin Dan’adam.

  • An Kashe Jagororin ‘Yan Bindiga, Sani Black Da Kachalla Makore A Zamfara
  • Manufar “Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko” Za Ta Samar Da Ci Gaban Da Duniya Ke Muradi

Ya bayyana haka ne a wata zantawa da yayi da wakilinmu a Kaduna, inda ya ce tuni gwamnatin Jihar Kaduna ta fara daukar matakan hukunta masu sare itatuwa ba bisa ka’ida ba.

“Akwai itatuwa masu daraja wadanda sare su babbar illa ce, kamar irinsu dorawa, ka ga dorawa sarata laifi ne babba, wanda ida aka kama mai sare ta sai ya biyu ha-raji na 600,000 ko shekara uku a gidan gyaran hali.

“Yanzu ni idan na samu kuna a jikina, ganyen dorawa nake samowa na kona na shafa a wurin kunan. Cikin kwana biyu zuwa uku zan warke ba tare da na je na sha maganin asibiti ba. Haka kuma akwai itatuwa da suke da amfani ga lafiyar mu-tane amma sai ka ga ana sare su.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

“Dokar gandun daji ta shekarar 2019 wacce aka sabunta, ta ce idan ka dasa itace a gidanka ka kula da ita har ta girma, ta zama mallakar gandun daji, ba ka da da-mar sare ta sai ka nemi izinin gandun daji saboda ita ma tana da hakki da ‘yanci kamar mutane.

“Lokacin da nake aiki a dajin Birnin Gwari, na kai mutane da yawa gidan yari bisa sarar itace ba bisa ka’ida ba.

“Baya ga illa ga lafiyar Dan’adam, sare itatuwa yana haifar da zaizaiyar kasa, wanda haka ya sa muke fada wa mutane idan ka sare bishiya guda daya, to ka da-sa guda biyar. Burinmu shi ne mu ga ana dasa itatuwa a Jihar Kaduna, ” in ji shi.

Shugaban masu kula da gandun dajin, ya bukaci kungiyoyin masu sarrafa katako da masu sayar da itacen girgi da ‘yan gawayi da su guji sare itatuwan daji ba bisa ka’ida ba.

A cewarsa, akwai itatuwan da hukumar gandun daji take bayar da damar a sare su bisa sharuddan dokar da ta kafa dangun daji. Ya ce duk wanda jami’ansu suka kama yana sare itatuwa ba bisa ka’ida ba, zai fuskanci fushin hukuma.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Next Post

Xi Jinping: Inganta Gina Dunkulewar Kabilun Kasar Sin Baki Daya

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

2 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

4 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

5 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

6 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

9 hours ago
Next Post
sin

Xi Jinping: Inganta Gina Dunkulewar Kabilun Kasar Sin Baki Daya

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.