• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Uwargida Za Ta Hada Tsimin Sassaken Baure

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
8 months ago
in Ado Da Kwalliya
0
Sassaken baure
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkan mu da sake haduwa daku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Ado Da Kwalliya.

A yau shafin na mu zai kuya muku yadda zaku Hada Tsumin Baure.

Wannan tsimi tabbas yana motsa sha’awa da kara ni’ima da kashe kwayoyin cuta, wannan hadi ne na musamman wanda idan mace tana amfani da shi za ta kara samun wadatacciyar ni ni’ima sannan yana kashe kwayoyin cutar gaban mace.

 

Abubuwan da za ku tanada:

Labarai Masu Nasaba

Maganin Kurajen Fuska

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

Sassaken baure, mazarkwaila, zuma, kanumfari da citta.

 

Yanda za ku hada:

Za ki zuba sassaken bauren cikin tukunya ki zuba ruwa da yawa sai ruwan ya kusa shanyewa sai ki sauke ki cire sassaken bauren ki tace ki zuba zuma, mazarkwaila da kanumfari gami da citta. Ana son a zuba kanumfari da yawa a mayar a cikin tukunyar ya kara tafasa, sannan ki juye ki rika shan kofi biyu safe da yamma.

In sha Allahu idan kika jure shan wannan za ki kasance cikin ni’ima a koda yaushe.

Allah ya sa mu dace


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gyaran AureKiwon LafiyaSirrin Ni'ima
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Kano Ya Nada Hauwa Isah Ibrahim Manajan Daraktan ARTV

Next Post

Hare-haren ‘Yan Bindiga A Sahel Sun Jefa Shugabannin Soji Cikin Zulumi

Related

Maganin Kurajen Fuska
Ado Da Kwalliya

Maganin Kurajen Fuska

1 week ago
Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?
Ado Da Kwalliya

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

2 weeks ago
Maganin Karin Kiba
Ado Da Kwalliya

Maganin Karin Kiba

3 weeks ago
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Ado Da Kwalliya

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

1 month ago
Hanyoyin Warware Matsalolin Ma’aurata(1)
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Warware Matsalolin Ma’aurata(1)

1 month ago
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Ado Da Kwalliya

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

1 month ago
Next Post
Hare-haren ‘Yan Bindiga A Sahel Sun Jefa Shugabannin Soji Cikin Zulumi

Hare-haren ‘Yan Bindiga A Sahel Sun Jefa Shugabannin Soji Cikin Zulumi

LABARAI MASU NASABA

Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Bayan Taron Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Bayan Taron Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 12, 2025
NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

NNPP Ta Yi Asarar Ɗan Majalisa A Kano, Ya Koma APC

May 12, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Matakan Cimma Nasarar Sassan Tsaron Kasa

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Matakan Cimma Nasarar Sassan Tsaron Kasa

May 12, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

May 12, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa ÆŠangote ÆŠanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Yanzu-yanzu: Matatar ÆŠangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

May 12, 2025
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da ÆŠaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.