• English
  • Business News
Friday, July 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Boko Haram Sun Sake Kai Wani Hari Kan Al’ummar Kirawa A Jihar Borno

by Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutum daya ne ya mutu, wasu biyu kuma suka jikkata, sannan wani sojan Kamaru dake aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta MNJTF, ya bace yayin da ‘yan ta’addar Boko Haram, suka kai hari a ranar Talata a unguwar Kirawa da ke karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno.

 

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, harin na baya-bayan nan ya afku ne mako guda bayan da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa da wasu manoma 15 tare da kashe mutum biyar a yayin bikin cikar Nijeriya shekaru 64 da samun ‘yancin kai a yankin Ngoshe na karamar hukumar Gwoza.

  • NAHCON Za Ta Biya Alhazai Diyyar Wasu Kuɗaɗe Kan Ƙarancin Kula Da Su Lokacin Hajji
  • Ambaliya: Gwamnatin Yobe Za Ta Tallafa Wa Mutane 25,500 Da Naira Biliyan 1.4

Wata majiya da ke da masaniya kan harin da aka kai a makon da ya gabata a Ngoshe, ta ce ‘yan ta’addan sun yi wa manoman kwanton bauna ne a lokacin da suke tsaka da noma a gonakansu.

 

Labarai Masu Nasaba

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

Da yake zantawa da wakilinmu ta wayar tarho kan harin na Kirawa, wani mazaunin garin Gwoza da ya nemi a sakaya sunansa, ya ce ‘yan ta’addan sun kashe wani mutum daya da ke cikin motar sojoji, wasu biyu kuma sun samu raunuka.

 

An rahoto cewa, ‘yan ta’addan yayin da suke kan hanyarsu ta tserewa, sun kona wasu motocin sojoji biyu kurmus.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Boko HaramISWAP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilin Sin Ya Bukaci A Kai Zuciya Nesa Domin Kaucewa Kara Tabarbarewar Yanayi A Gabas Ta Tsakiya

Next Post

Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

Related

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum
Labarai

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

24 minutes ago
Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari
Labarai

Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

56 minutes ago
Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

2 hours ago
'Yan Bindiga
Labarai

Kaduna: An Horar Da Sarakunan Gargajiya Kan Sasanta Rikici Da Samar Da Zaman Lafiya

3 hours ago
Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce
Labarai

Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce

4 hours ago
yola
Labarai

Tinubu Ya Kammala Hanyoyi 420 A Sassan Nijeriya Cikin Shekara 2

5 hours ago
Next Post
Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

LABARAI MASU NASABA

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

Ko Kaɗan Bamu Ji Takaicin Ficewar Atiku Daga Jam’iyyar PDP Ba — Damagum

July 18, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Akwai Bukatar Daina Cin Zarafin Malaman Makaranta

July 18, 2025
Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

Nazari Game Da Rayuwar Muhammadu Buhari

July 18, 2025
Wata Motar Tankar Mai Ta Kama Da Wuta Tare Da Kone Wasu Motoci A Ibadan, Jihar Oyo

Wata Motar Tankar Mai Ta Kama Da Wuta Tare Da Kone Wasu Motoci A Ibadan, Jihar Oyo

July 18, 2025
Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

July 18, 2025
'Yan Bindiga

Kaduna: An Horar Da Sarakunan Gargajiya Kan Sasanta Rikici Da Samar Da Zaman Lafiya

July 18, 2025
Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce

Rashin Halartar Gwamnoni Taron Yi Wa Tsarin Mulki Kwaskwarima A Kaduna Ya Haifar Da Cece-kuce

July 18, 2025
yola

Tinubu Ya Kammala Hanyoyi 420 A Sassan Nijeriya Cikin Shekara 2

July 18, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Da Ke Sakandare

Gwamnan Zamfara Ya Tallafa Wa Yara Mata 8,225 Da Ke Sakandare

July 18, 2025
Manzon Allah

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (3)

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.