• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Boko Haram Sun Sake Kai Wani Hari Kan Al’ummar Kirawa A Jihar Borno

by Sulaiman
12 months ago
in Labarai
0
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akalla mutum daya ne ya mutu, wasu biyu kuma suka jikkata, sannan wani sojan Kamaru dake aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta MNJTF, ya bace yayin da ‘yan ta’addar Boko Haram, suka kai hari a ranar Talata a unguwar Kirawa da ke karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno.

 

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, harin na baya-bayan nan ya afku ne mako guda bayan da ‘yan ta’addan suka yi garkuwa da wasu manoma 15 tare da kashe mutum biyar a yayin bikin cikar Nijeriya shekaru 64 da samun ‘yancin kai a yankin Ngoshe na karamar hukumar Gwoza.

  • NAHCON Za Ta Biya Alhazai Diyyar Wasu Kuɗaɗe Kan Ƙarancin Kula Da Su Lokacin Hajji
  • Ambaliya: Gwamnatin Yobe Za Ta Tallafa Wa Mutane 25,500 Da Naira Biliyan 1.4

Wata majiya da ke da masaniya kan harin da aka kai a makon da ya gabata a Ngoshe, ta ce ‘yan ta’addan sun yi wa manoman kwanton bauna ne a lokacin da suke tsaka da noma a gonakansu.

 

Labarai Masu Nasaba

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

Da yake zantawa da wakilinmu ta wayar tarho kan harin na Kirawa, wani mazaunin garin Gwoza da ya nemi a sakaya sunansa, ya ce ‘yan ta’addan sun kashe wani mutum daya da ke cikin motar sojoji, wasu biyu kuma sun samu raunuka.

 

An rahoto cewa, ‘yan ta’addan yayin da suke kan hanyarsu ta tserewa, sun kona wasu motocin sojoji biyu kurmus.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Boko HaramISWAP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilin Sin Ya Bukaci A Kai Zuciya Nesa Domin Kaucewa Kara Tabarbarewar Yanayi A Gabas Ta Tsakiya

Next Post

Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

Related

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

23 minutes ago
Boko Haram
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

3 hours ago
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 
Rahotonni

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

4 hours ago
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma
Labarai

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

4 hours ago
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

4 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 19-09-2025

5 hours ago
Next Post
Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

Hedikwatar Tsaro Ta Kulle Birgediya Janar Bisa Zargin Karkatar Da Tallafin Shinkafar Sojoji

LABARAI MASU NASABA

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Boko Haram

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa Ɗaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Boko Haram

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.