• English
  • Business News
Tuesday, October 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masanan Afirka Na Dakon Halartar Shugaba Xi Taron Koli Na G20

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
G20

Bisa gayyatar Luiz Inácio Lula da Silva, shugaban Jamhuriyar Tarayyar Brazil, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai halarci taron kungiyar kasashe masu karfin tattalin arziki na G20 a birnin Rio de Janeiro tare da yin ziyarar aiki a kasar ta Brazil daga ranar 17 zuwa 21 ta Nuwambar da muke ciki.

 

Masanan yankin Afirka sun bayyana cewa sun-kasa-sun-tsare suna sauraron muhimman shawarwarin da Shugaba Xi zai gabatar, kana suka yi fatan kasar Sin za ta ba da gudunmawar karin hikimomi da karfinta wajen inganta shugabanci a duniya, da habaka dorewar ci gaba da kuma aiki tare da kasashe masu tasowa domin cimma nasarar murmurewarsu.

  • Jarin Da Ake Zubawa A Fannin Bincike Da Samar Da Ci Gaban Manyan Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Haura Yuan Tiriliyan 1
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

A tsokacin da ya yi, wani kwararre mai fashin baki a kan tattalin arziki da siyasa a kasar Ruwanda Dr. Rusa Bagirishya, ya nunar da cewa, a lokuta da dama Xi ya jaddada batun ‘yancin ciniki, da samar da ci gaban da ya hade kowa da kuma cimma nasarar moriyar juna a taron koli na G20 wanda tabbas, wannan ya yi dai-dai da kiraye-kirayen samun dorewar ci gaba da ake yi a duniyar yau.

 

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Sin Ta Bayar Da Tallafin Dala Miliyan 3.5 Ga Shirin Samar Da Abinci A Zambia

Idan za a iya tunawa dai, a watan Satumbar da ya gabata, an gayyato Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta zamo cikakkiyar mamba a Kungiyar G20. A nashi bangaren, Dr. Balew Demissie, farfesa a Jami’ar Addis Ababa ta kasar Habasha, ya bayyana cewa kasar Sin ita ce kasa ta farko da ta nuna goyon bayan shigar kungiyar AU cikin kungiyar G20, inda hakan ya taimaka gaya wajen bai wa Afirka karin damar fada-a-ji a batun shugabanci na duniya.

 

Kasashen Afirka suna fatan ziyarar Shugaba Xi za ta kara taimakawa da hikimomi na fadada fada-a-ji da da samun wakilcin kasashe masu tasowa da kuma taimaka wa daidaita tsarin shugabanci na duniya mai adalci da ciyar da kowa gaba.

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025
Sin Ta Bayar Da Tallafin Dala Miliyan 3.5 Ga Shirin Samar Da Abinci A Zambia
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bayar Da Tallafin Dala Miliyan 3.5 Ga Shirin Samar Da Abinci A Zambia

October 21, 2025
Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka
Daga Birnin Sin

Matsayar Kasar Sin A Bayyane Take Dangane Da Batutuwan Cinikayya Da Tsagin Amurka

October 20, 2025
Next Post
Matatar dangote

Kusha Kuriminku, IPMAN Da Dangote Sun Cimma Yarjejeniya Kan Samar Da Man Fetur  Kai Tsaye

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Wata Tankar Mai Ta Sake Fashewa A Neja

Da Ɗumi-ɗumi: Fashewar Tankar Man Fetur Ta Yi Ajalin Rayuka 30 A Neja

October 21, 2025
Sin Ta Bayar Da Tallafin Dala Miliyan 3.5 Ga Shirin Samar Da Abinci A Zambia

Sin Ta Bayar Da Tallafin Dala Miliyan 3.5 Ga Shirin Samar Da Abinci A Zambia

October 21, 2025
Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

October 21, 2025
An Ɗage Shari’ar Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Zuwa 19 Ga Watan Nuwamba

An Ɗage Shari’ar Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Zuwa 19 Ga Watan Nuwamba

October 21, 2025
Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Kasar Sin Na Saurin Bunkasa

October 21, 2025
Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

Mutane 3,433 Sun Rasu a Hatsarin Mota 6,858 Cikin Wata 9 A Nijeriya – FRSC

October 21, 2025
NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

NLC Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Don Biyan Buƙatun ASUU Da Sauran Ƙungiyoyi 

October 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu

October 21, 2025
Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.