ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masanan Afirka Na Dakon Halartar Shugaba Xi Taron Koli Na G20

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
G20

Bisa gayyatar Luiz Inácio Lula da Silva, shugaban Jamhuriyar Tarayyar Brazil, shugaban kasar Sin Xi Jinping zai halarci taron kungiyar kasashe masu karfin tattalin arziki na G20 a birnin Rio de Janeiro tare da yin ziyarar aiki a kasar ta Brazil daga ranar 17 zuwa 21 ta Nuwambar da muke ciki.

 

Masanan yankin Afirka sun bayyana cewa sun-kasa-sun-tsare suna sauraron muhimman shawarwarin da Shugaba Xi zai gabatar, kana suka yi fatan kasar Sin za ta ba da gudunmawar karin hikimomi da karfinta wajen inganta shugabanci a duniya, da habaka dorewar ci gaba da kuma aiki tare da kasashe masu tasowa domin cimma nasarar murmurewarsu.

ADVERTISEMENT
  • Jarin Da Ake Zubawa A Fannin Bincike Da Samar Da Ci Gaban Manyan Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Haura Yuan Tiriliyan 1
  • Jimillar Darajar Kwangilolin Da Aka Daddale Yayin Baje Kolin CIIE Karo Na 7 Ta Zarce Dalar Amurka Biliyan 80 

A tsokacin da ya yi, wani kwararre mai fashin baki a kan tattalin arziki da siyasa a kasar Ruwanda Dr. Rusa Bagirishya, ya nunar da cewa, a lokuta da dama Xi ya jaddada batun ‘yancin ciniki, da samar da ci gaban da ya hade kowa da kuma cimma nasarar moriyar juna a taron koli na G20 wanda tabbas, wannan ya yi dai-dai da kiraye-kirayen samun dorewar ci gaba da ake yi a duniyar yau.

 

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Idan za a iya tunawa dai, a watan Satumbar da ya gabata, an gayyato Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta zamo cikakkiyar mamba a Kungiyar G20. A nashi bangaren, Dr. Balew Demissie, farfesa a Jami’ar Addis Ababa ta kasar Habasha, ya bayyana cewa kasar Sin ita ce kasa ta farko da ta nuna goyon bayan shigar kungiyar AU cikin kungiyar G20, inda hakan ya taimaka gaya wajen bai wa Afirka karin damar fada-a-ji a batun shugabanci na duniya.

 

Kasashen Afirka suna fatan ziyarar Shugaba Xi za ta kara taimakawa da hikimomi na fadada fada-a-ji da da samun wakilcin kasashe masu tasowa da kuma taimaka wa daidaita tsarin shugabanci na duniya mai adalci da ciyar da kowa gaba.

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Next Post
Matatar dangote

Kusha Kuriminku, IPMAN Da Dangote Sun Cimma Yarjejeniya Kan Samar Da Man Fetur  Kai Tsaye

LABARAI MASU NASABA

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.