• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Yi Shawarwari Da Takwararsa Ta Peru

by Sulaiman and CGTN Hausa
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Ya Yi Shawarwari Da Takwararsa Ta Peru
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da yammacin jiya Alhamis 14 ga wannan wata agogon kasar Peru, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi shawarwari da takwararsa ta kasar Peru Dina Boluarte, a fadar shugabar kasa dake birnin Lima, fadar mulkin kasar.

 

Yayin ganawarsu, shugaba Xi ya yi nuni da cewa, tun bayan da kasarsa da kasar Peru suka daddale huldar diplomasiya shekaru 53 da suka gabata, an ci gaba da gudanar da huldar yadda ya kamata, musamman ma bayan da ya kai ziyarar aiki a karo na farko a kasar a shekarar 2016.

  • Xi Ya Sauka A Lima Na Peru Domin Halartar Kwarya Kwaryar Taron Shugabannin APEC Karo Na 31
  • Cire Tallafin Man Fetur Ya Kawo Ƙarshen Fasa-ƙwauri, in ji NSA

A cikin wadannan shekaru, adadin cinikayya tsakanin kasashen biyu ya karu da ninki 1.6 karkashin kokarin da sassan biyu suka yi, kuma adadin jarin da kamfanonin kasar Sin suka zuba a Peru shi ma ya karu da ninki daya. Haka kuma kasashen biyu sun daga matsayin yarjejeniyar cinikayya maras shinge dake tsakaninsu. Duk wadannan suna haifar da matukar alfanu ga al’ummun kasashen biyu.

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

Kazalika, shugaba Xi ya ce Sin tana son yin kokari tare da bangaren Peru, wajen ingiza ci gaban huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare daga duk fannoni zuwa wani sabon mataki, tare kuma da samar da karin alfanu ga al’ummun sassan biyu.

 

Hakazalika, shugaba Xi da shugaba Boluarte, sun halarci bikin kaddamar da tashar ruwa ta Chancay ta Peru a birnin Lima ta kafar bidiyo tare. Tashar ruwa ta Chancay tana hade ne da gabar tekun Chancay mai nisan kusan kilomita 80 daga arewacin Lima, kuma muhimmin aiki ne da kasashen Sin da Peru suka gina tare bisa shawarar ziri daya da hanya daya, kana tashar ruwa ta zamani irinta ta farko dake yankin Latin Amurka, wadda za ta kasance sabuwar tashar ruwa mai muhimmanci a yankin Latin Amurka da tekun Pasifik.

 

Bayan kammala kaso na farko na aikin gininta, za ta taimaka wajen rage lokacin jigilar kayayyaki daga Peru zuwa kasar Sin ta jiragen ruwan dakon kaya zuwa kwanaki 23 kacal, kuma hakan zai haifar da tsimin kudin da za a kashe a bangaren da kaso 20 bisa dari, tare da bunkasa kudin shiga ga Peru da yawansu zai kai dalar Amurka biliyan 4.5, tare kuma da samar da guraben aikin yi na kai tsaye har sama da 8000 ga al’ummun kasar Peru. (Mai fassara: Jamila)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Sauka A Lima Na Peru Domin Halartar Kwarya Kwaryar Taron Shugabannin APEC Karo Na 31

Next Post

Kamfanonin Wayoyin Sadarwa Na Kasar Sin Na Fatan Fadada Kasuwanninsu A Nahiyar Afirka

Related

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe
Daga Birnin Sin

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

45 minutes ago
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

2 hours ago
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

3 hours ago
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

4 hours ago
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12
Daga Birnin Sin

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

24 hours ago
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

1 day ago
Next Post
Kamfanonin Wayoyin Sadarwa Na Kasar Sin Na Fatan Fadada Kasuwanninsu A Nahiyar Afirka

Kamfanonin Wayoyin Sadarwa Na Kasar Sin Na Fatan Fadada Kasuwanninsu A Nahiyar Afirka

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

August 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

August 8, 2025
Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.