• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Awara Ta Zamani

by Bilkisu Tijjani and Abubakar Sulaiman
9 months ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake Awara Ta Zamani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

 

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Adon Da Kwalliya. A yau shafin namu zai kawo muku yadda ake Awarar Zamani:

Abubuwan da ake bukata:

Waken soya, alam ko ruwan tsami, magi, shiri, tattasai ko attaruhu, tomator, albasa, kori:

 

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Alale

Hadin Tuwon Dawa

Yadda za ki hada:

Da farko za ki samo waken soya sannan ki gyara shi ki jika ya kwana ki wanke shi a nika muki sai ki tace, sannan ki samu tukunya babba wadda za ta dauka sai ki zuba a ciki, sannan ki dora a wuta ki zuba magi da dan gishiri ki yanka albasa ki zuba sai ki rufe ki bar shi ya tafasa, amma za ki zauna a wurin saboda kar ya zuba, idan ya fara tafasa sai ki fara zuba ruwan alam ko ruwan tsamin duk wanda kike da shi, amma ta ruwan tsami ta fi dadi saboda idan ruwan alam ya yi yawa ya fita yana bata dadinta kadan kadan haka za ki rinka zuba wa za ki ga yana hadewa ruwan yana fita daban haka za ki rinkayi har ta hade.

 

Sai ki samu matacin kamu ki zuba a ciki ki tace ruwan, sai dan debi tattasai da taruhu da albasa ki jajjaga ki zuba a samanta ki kulle ta za ki iya dorawa a tire sai ki dora mata abu mai nauyi ko kuma ki rataye ta a kusa haka saboda ruwan ya tsane.

 

Idan ruwan ya gama tsanewa sai ki dakko ki yayyanka ta sannan ki dora mai ki soya.

 

Bayan kin gama soyawa sai ki gyara sauran kayan wato tattasai da taruhu da dan tumatur da albasa ki jajjaga su, sannan ki soya ki sa magi da gishiri da kori, amma albasar ta yi yawa kada ki sa mata ruwa sai ki zuba wannan awara a ciki ki juya su ya kama jikin awarar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin: Hadin Kai Da Hadin Gwiwa Kadai Su Ne Hanyoyi Masu Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Sauyin Yanayi

Next Post

Dangote Ya Rage Wa ‘Yan Kasuwa Farashin Man Fetur

Related

Yadda Ake Alale
Girke-Girke

Yadda Ake Alale

4 days ago
Hadin Tuwon Dawa
Girke-Girke

Hadin Tuwon Dawa

2 weeks ago
Yadda Ake Faten Acca
Girke-Girke

Yadda Ake Faten Acca

1 month ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)
Girke-Girke

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

2 months ago
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 months ago
Next Post
Dangote Ya Rage Wa ‘Yan Kasuwa Farashin Man Fetur

Dangote Ya Rage Wa 'Yan Kasuwa Farashin Man Fetur

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

Kasar Sin Ta Yi Watsi Da Kiran Shiga Tattaunar Kwance Damarar Nukiliya Tare Da Amurka Da Rasha

August 27, 2025
Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

Sin Ta Sanar Da Cimma Nasarar Dashen Huhun Alade A Jikin Bil’Adama

August 27, 2025
Nijeriya Za Ta ÆŠaukaka Da Fasahar Ƙere-Æ™ere Da Tattalin Abinci – Tinubu

Nijeriya Za Ta ÆŠaukaka Da Fasahar Ƙere-Æ™ere Da Tattalin Abinci – Tinubu

August 27, 2025
Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

Sin Da Kasashen Afirka Za Su Rubuta Sabon Babin Hakkin Dan Adam Bisa Ci Gabansu

August 27, 2025
Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.