• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tawagar Mu’amalar Al’adu Ta Xinjiang Ta Kasar Sin Ta Kai Ziyara Turkiye Da Saudiyya Da Qatar

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
Xinjiang

Ofishin watsa labaru na majalisar gudanarwar kasar Sin, ya tura tawagar mu’amalar al’adu ta jihar Xinjiang ta kasar Sin, zuwa kasashen Turkiye, da Saudiyya da Qatar don gudanar da cudanyar al’adu.

 

Tawagar ta gudanar da rangadin daga ranar 20 zuwa yau Juma’a 29 ga wannan wata. Kuma yayin ziyarar, tawagar ta yi bayani a fannonin samun ci gaba mai inganci a sabon zamani, da yaki da ta’addanci, da kare hakkin dan Adam, da tabbatar da al’adun kabilu daban daban, da aiwatar da manufofin bin addinai cikin ‘yanci, da sa kaimi ga raya yanki mai muhimmanci, bisa shawarar zirin tattalin arziki na hanyar siliki da sauransu, don gwada nasarorin da aka samu yayin da ake aiwatar da manufar zamanintarwa iri ta kasar Sin a jihar Xinjiang.

  • Ƙasurguman ‘Yan Bindiga 7 Sun Mika Wuya Ga Sojoji
  • Kasar Sin Za Ta Yi Garambawul Da Bullo Da Sabon Ci Gaban Kasuwancin Fasahohin Zamani

Bangarorin kasashen uku sun amince da nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang, a fannonin mai da hankali ga jama’a, da yin kwaskwarima mai zurfi a dukkan fannoni, da cimma burin samun ci gaba mai inganci, kana sun nuna kyakkyawan fata ga kara yin hadin gwiwa tsakaninsu da jihar Xinjiang a fannonin raya tattalin arziki da al’adu.

 

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

A nasa bangare, tsagin kasar Turkiye ya jinjinawa nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang a fannonin bunkasa tattalin arziki, da hadin kan kabilu, da zaman jituwa a tsakanin addinai, da gadon al’adu da sauransu. Kana bangaren Saudiyya ya yabawa nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang a aikin kawar da talauci. Yayin da shi kuma bangaren Qatar ya amince da nasarorin da aka samu a jihar Xinjiang, a fannin sha’anin kare hakkin dan Adam a jihar. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Next Post
Dalilan Da Suka Jefa ‘Yan Nijeriya Cikin Talauci Duk Da Karuwar Kudin Shiga – Masana

Dalilan Da Suka Jefa 'Yan Nijeriya Cikin Talauci Duk Da Karuwar Kudin Shiga – Masana

LABARAI MASU NASABA

Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025

Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.