• English
  • Business News
Tuesday, May 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Zababben Shugaban Ghana

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Ya Mika Sakon Taya Murna Ga Zababben Shugaban Ghana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasar Sin Xi Jinping a yau Laraba, ya aike da sakon taya murna ga John Dramani Mahama bisa zabarsa da aka yi a matsayin shugaban kasar Ghana.

 

Xi ya bayyana cewa, kasar Ghana na daya daga cikin kasashen farko dake kudu da hamadar Sahara da suka kulla huldar diflomasiyya da kasar Sin, kuma muhimmiyar abokiyar hulda ce ta kasar Sin a Afirka, yana mai cewa, dangantakar dake tsakanin Sin da Ghana na da dadadden tarihi, kuma an dada karfafata a tsawon lokaci.

 

Har ila yau, a cikin sakon, Xi ya ce, yana dora muhimmanci sosai kan raya dangantakar dake tsakanin Sin da Ghana, kuma a shirye yake ya yi aiki tare da zababben shugaban kasar Mahama, wajen ci gaba da sada dadadden zumuncin, da zurfafa amincewar juna ta fuskar siyasa, da sa kaimi ga zurfafa da karfafa dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin Sin da Ghana, ta yadda za a samar da karin moriya ga jama’ar kasashen biyu. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ne Ya Fara Amanna Da Harkar Crypto Kafin Trump – Shugaban SEC

Next Post

Sarki Sanusi II Zai Sake Ayyana Wata Rana Ta Naɗa Sabon Hakimin Bichi

Related

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

1 hour ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

3 hours ago
CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

3 hours ago
Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

5 hours ago
Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

23 hours ago
An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen

1 day ago
Next Post
Sanusi

Sarki Sanusi II Zai Sake Ayyana Wata Rana Ta Naɗa Sabon Hakimin Bichi

LABARAI MASU NASABA

Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

May 27, 2025
Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

May 27, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

May 27, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Kisan Wata Matar Aure, ‘Yar shekara 22 A Kano

May 27, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Na Yara Jagorori Na Kasar Sin 

May 27, 2025
CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

CMG Ta Cimma Nasarar Gudanar Da Gasar Mutum-Mutumin Inji Ta Kasa Da Kasa

May 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

May 27, 2025
Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

May 27, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Amso Bashin $21.5bn Da ₦757.9bn

May 27, 2025
Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.