• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Morocco Za Ta Sake Karbar Bakuncin WAFCON A 2026

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
6 months ago
in Wasanni
0
Morocco Za Ta Sake Karbar Bakuncin WAFCON A 2026
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Morocco za ta sake kardaar bakuncin kofin Afrika na Mata WAFCON karo na uku a jere a 2026, yayin da aka sanar da wasannin share fagen shiga gasar a ranar Alhamis kuma kasashe 38 ne za su fara fafatawa a gasar, an samu ragin kasashe hudu da za su buga gasar 2024.

Kowacce kasa za ta buga wasa biyu – gida da waje, domin samun 11 da za su hadu da mai masaukin baki su buga gasar Wafcon ta 2026, sannan kasashe shida da ke saman jerin jadawalin Afrika da suka hada da Nijeriya da South Africa da Ghana da Cameroon da kuma Ibory Coast, za su samu tikitin zuwa zagaye na biyu ko da ba su fafata ba.

  • Ko Me Ke Kawo Yawan Tashin Gobara A Wannan Lokaci Na Hunturu?
  • Kudirin Dokar Haramta Amfani Da Kudaden Waje Ya Tsallake Karatu Na Farko A Majalisa

Za a yi wasan zagaye na farko ne a watan Fabirairun 2025, sannan a yi na biyu a watan Oktoban shekarar mai zuwa sai dai har yanzu dai hukumar kwallon kafa ta Afrika CAF ba ta sanar da ranar da za a fara gasar ba.

Botswana da Dr Congo da suka je matakin karshe na 2024 bai zama dole su halarci gasar ta 2026, saboda koma bayan da suka fuskanta kuma za su kara da juna a wasan farko sannan wanda ya yi nasara zai fuskanci gwarzuwar gasar Afrika ta Kudu.

Gasar Wafcon ta 2024 da za a yi a Mkoocco aka jinkirta za a gudanar da ita ne daga ranar 5 ga watan Yuli zuwa 26 na shekara mai kamawa, saboda matsar da ita baya da aka yi saboda gasar Olympics ta 2024 da aka yi a birnin Paris.

Labarai Masu Nasaba

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Jadawalin wasannin shiga gasar Afrika ta mata ta 2026

Wasannin zagayen farko

Angola da Zimbabwe sai Malawi da Congo-Brazzadaille. Botswana da DR Congo Tanzania da Ekuatkoial Guinea- Uganda da Ethiopia – Eswatini da Namibia Burundi da Burkina Faso – Djibouti da Togo – South Sudan da Algeria – Rwanda da Egypt Kenya da Tunisia Niger da Gambia Benin da Sierra Leone – Guinea da Cape – DAerde Gabon da Mali – Chad da Senegal.

Za a yi wasannin gida da wajen ne daga ranar 17 ga watan Fabirairun 2025 zuwa 26

Wasannin zagaye na biyu

Angola ko Zimbabwe da Malawi ko Congo-Brazzadaille, Botswana ko DR Congo da South Africa – Tanzania ko Ekuatkoial Guinea da Uganda ko Ethiopia – Eswatini ko Namibia da Zambia- Burundi ko Burkina Faso da Djibouti ko Togo South Sudan ko Algeria da Cameroon Rwanda ko Egypt da Ghana- Kenya ko Tunisia da Nijar ko Gambia – Benin ko Sierra Leone da Nijeriya – Guinea ko Cape Barde da Gabon ko Mali

Chad ko Senegal da Ibory Coast.

Za a yi wasannin gida da wajen ne daga ranar 20 ga watan Oktoba 2025 zuwa 28


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masana’antar Kannywood Ta Sauka Daga Kan Turbar Da Tun Farko Aka Ginata -Tahir Fagge 

Next Post

Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

Related

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

14 hours ago
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG
Wasanni

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

2 days ago
Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5
Wasanni

Manchester United Ta Kammala Ɗaukar Cunha Daga Wolves Akan Miliyan 62.5

4 days ago
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa
Wasanni

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

5 days ago
Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano
Labarai

Ahmed Musa Ya Angwance Da Matarsa Ta 4 A Kano

6 days ago
Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica
Wasanni

Unity Cup: Yau Nijeriya Za Ta Buga Wasan Ƙarshe Da Ƙasar Jamaica

6 days ago
Next Post
Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

Yadda Hukumar Leken Asirin Burtaniya Ta Dakile Yunkurin Kisan Fafaroma

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.