• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Marburg A Ghana

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Cutar Marburg A Ghana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bayan da aka fuskanci annobar cutar Korona ‘yan shekaru da suka gabata ga kuma yadda kyandar Biri take kara saurin yaduwa sai kuma ga labarin bullar wata kwayar cuta mai tada hankali al’ummar duniya da gaske dake musabbabin kamuwa da Marburg.

Ita wannan kwayar cutar Marburg data bulla a kasar Ghana yammacin Afirka kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta bada sanarwar hakan.

  • Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Yara 3, Sun Bukaci Kudin Fansa Naira Miliyan 100 A Jihar Kogi

Mutane biyu wadanda basu da alaka da juna suka mutu bayan an gwada su an gano sun kamu da cutar a kudancin sashen Ashanti na kasar kamar dai yadda hukumar lafiya ta duniya ta bayyana hakan, inda sakamakon gwajin da ma’aikatar lafiya ta yi ya nuna sun mutu ne sanadiyar cutar.

Cuta ce mai saurin yaduwa da kuma hadari tayi kama da cutar Ebola, wanda ya zuwa yanzu kuma ba wani rigakafin dake maganinta.

Jami’an lafiyar kasar sun yin iyakar kokarinsu wajen yin duk abubuwan da za su hana cutar yaduwa, yayin da hukumar lafiya ta duniya take taimakawa da jami’anta tare da kayan aiki zuwa kasar.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

“Saurin daukar matakin da sahen kula da lafiya ya taimaka, ta yadda za a dakile yaduwar cutar, wannan shi ya dace domin da ace ba a dauki matakin ba, da cutar ta yi saurin yaduwa.

Darektan sashen na ofishin hukumar lafiya ta duniya dake kulawa da nahiyar Afirka Matshidiso Moeti ne ya bayyana hakan.

Abubuwan da suka kamata a sani dangane da kwayar cutar Marburg.

Marburg cuta ce wadda ta yi kama data Ebola wadda ta dade tana sanadiyar mutuwar mutane a yammacin Afirka shekaru masu yawa.

Jemagu masu bibiyar kayan marmari ke yada cutar ga mutane musamman ma wadanda suke aikin hadar ma’adinai.

Jemagun da suke dauke da kwayar cuta sune ke yada ta, kuma tafi cutar Ebola,sai dai masana ilmin kimiyya suna aiki tukuru domin hana yaduwar cuatar.

Da zarar mutum ya kamu da cutar ita kwayar cutar zata iya yaduwa cikin kankanen lokaci ta hanyar yaduwa ta wani abu mai ruwa-ruwa daga mutanen da suka kamu da ita, kamar Jini, Miyau da kuma Fitsari.

Kai har ma akan wasu abubuwa masu damsi kwayar cutar na iya makalewa.‘Yan’uwa da ma’aikatan lafiya sune wadanda za su fi saurin kamuwa da cutar, saboda kasancewar su da wanda ya kamu da cutar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AnnobaBarkewaCutaEbolaGhanaKorona
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muhimmanci Koya Ma ‘Ya’ya Sana’oi Tun Suna kanana

Next Post

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

Related

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne
Labarai

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

1 hour ago
Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)
Labarai

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

2 hours ago
Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari
Labarai

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

3 hours ago
Labarai

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

15 hours ago
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)
Labarai

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

16 hours ago
Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu
Labarai

Ra’ayin Al’umma Game Da Iyaye Masu Furta Muggan Kalamai A Kan ‘Ya’yansu

18 hours ago
Next Post
2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

LABARAI MASU NASABA

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

May 11, 2025
Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

May 11, 2025
Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

May 11, 2025
Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.