ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Cutar Marburg A Ghana

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Ghana

Bayan da aka fuskanci annobar cutar Korona ‘yan shekaru da suka gabata ga kuma yadda kyandar Biri take kara saurin yaduwa sai kuma ga labarin bullar wata kwayar cuta mai tada hankali al’ummar duniya da gaske dake musabbabin kamuwa da Marburg.

Ita wannan kwayar cutar Marburg data bulla a kasar Ghana yammacin Afirka kamar yadda hukumar lafiya ta duniya ta bada sanarwar hakan.

  • Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Yara 3, Sun Bukaci Kudin Fansa Naira Miliyan 100 A Jihar Kogi

Mutane biyu wadanda basu da alaka da juna suka mutu bayan an gwada su an gano sun kamu da cutar a kudancin sashen Ashanti na kasar kamar dai yadda hukumar lafiya ta duniya ta bayyana hakan, inda sakamakon gwajin da ma’aikatar lafiya ta yi ya nuna sun mutu ne sanadiyar cutar.

ADVERTISEMENT

Cuta ce mai saurin yaduwa da kuma hadari tayi kama da cutar Ebola, wanda ya zuwa yanzu kuma ba wani rigakafin dake maganinta.

Jami’an lafiyar kasar sun yin iyakar kokarinsu wajen yin duk abubuwan da za su hana cutar yaduwa, yayin da hukumar lafiya ta duniya take taimakawa da jami’anta tare da kayan aiki zuwa kasar.

LABARAI MASU NASABA

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

“Saurin daukar matakin da sahen kula da lafiya ya taimaka, ta yadda za a dakile yaduwar cutar, wannan shi ya dace domin da ace ba a dauki matakin ba, da cutar ta yi saurin yaduwa.

Darektan sashen na ofishin hukumar lafiya ta duniya dake kulawa da nahiyar Afirka Matshidiso Moeti ne ya bayyana hakan.

Abubuwan da suka kamata a sani dangane da kwayar cutar Marburg.

Marburg cuta ce wadda ta yi kama data Ebola wadda ta dade tana sanadiyar mutuwar mutane a yammacin Afirka shekaru masu yawa.

Jemagu masu bibiyar kayan marmari ke yada cutar ga mutane musamman ma wadanda suke aikin hadar ma’adinai.

Jemagun da suke dauke da kwayar cuta sune ke yada ta, kuma tafi cutar Ebola,sai dai masana ilmin kimiyya suna aiki tukuru domin hana yaduwar cuatar.

Da zarar mutum ya kamu da cutar ita kwayar cutar zata iya yaduwa cikin kankanen lokaci ta hanyar yaduwa ta wani abu mai ruwa-ruwa daga mutanen da suka kamu da ita, kamar Jini, Miyau da kuma Fitsari.

Kai har ma akan wasu abubuwa masu damsi kwayar cutar na iya makalewa.‘Yan’uwa da ma’aikatan lafiya sune wadanda za su fi saurin kamuwa da cutar, saboda kasancewar su da wanda ya kamu da cutar.

Ghana
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

'yansanda
Labarai

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka
Ra'ayi Riga

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Next Post
2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

2023: Dan Yayan Buhari, Fatuhu Muhammed Ya Fice Daga APC

LABARAI MASU NASABA

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

Gwajin Harba Makamai Masu Linzami Aiki Ne Na Horarwa Da Sojojin Kasar Sin Ke Gudanarwa

July 7, 2026
'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.