• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

A shekarar nan ta 2025 ne ake cikar shekaru 100 da bullar fannin ilimin “Quantum Mechanics”, kana shekara ce ta kimiyya da fasaha ta “quantum” ta duniya. Sai dai kuma a farkon shekarar ta bana ne gwamnatin Amurka ta fara aiki da sabuwar dokar hana daidaikun mutane da kamfanoninta, su zuba jari a wasu fannonin da suka shafi fasahohin zamani da kasar Sin take da su, ciki har da lissafin “Quantum Computing”.

A matsayinsu na manyan kasashe masu karfin kimiyya da fasaha guda biyu a duniya, Sin da Amurka suna taka rawa a manyan fannonin dake shafar kimiyya da fasahar quantum. A halin yanzu, Amurka na kara yin takara tare da kasar Sin, musamman a bangaren kimiyya da fasaha ta zamani. Kuma Amurka ta fara aiwatar da sabuwar dokar bisa abun da ta kira “tsaron kasa”, da zummar kara taka birki ga ci gaban kasar Sin a bangaren kimiyya da fasaha ta zamani, da kawo cikas ga karfin yin takara na kasar, al’amarin da ya shaida damuwar ’yan siyasar Amurka kan saurin bunkasar kimiyya da fasaha ta kasar Sin.

  • Me Amurka Ta Kawowa Duniya A Shekarar 2024?
  • Shekarau Ga PDP: A Bai Wa Matasa Damar Rike Madafun Iko A 2027

Kirkire-kirkiren kimiyya da fasaha na Sin da Amurka, zarafi ne ga kowa, a maimakon cin nasara daga faduwar wani bangare. Kasashen Sin da Amurka na kan muhimmiyar gaba a duniya, a fannonin kimiyya da fasaha ta zamani, ciki har da fasahar kwaikwayon tunanin dan Adam wato AI, da binciken sararin samaniya da sauransu, kuma inganta hadin-gwiwarsu, ba taimakawa ci gaban kimiyya da fasaha da tattalin arziki da zaman rayuwar al’ummarsu kawai zai yi ba, har ma zai yi amfani wajen tinkarar kalubalolin dukkanin fadin duniya, da habaka tattalin arzikin sassan kasa da kasa, da kuma kara samar da alfanu ga al’ummun duniya, wanda hakan al’amari ne da ya kasance nauyi na musamman dake rataye a wuyan Sin da Amurka.

Za’a kafa sabuwar gwamnatin Amurka nan da rabin wata mai zuwa. Fatan shi ne Amurka za ta kalli hadin-gwiwar Sin da Amurka a bangaren kimiyya da fasaha yadda ya kamata, ta gyara kura-kuran da ta aikata, da hada kai tare da kasar Sin, ta yadda nasarorin hadin-gwiwarsu a fannonin kimiyya da fasaha za su amfani kasashen biyu, gami da duk fadin duniya baki daya. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu

Next Post

Tattaunawar Wakilin CMG Da Ministan Harkokin Wajen Iran

Related

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

18 hours ago
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

19 hours ago
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

20 hours ago
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba
Daga Birnin Sin

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

21 hours ago
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai
Daga Birnin Sin

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

22 hours ago
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

23 hours ago
Next Post
Tattaunawar Wakilin CMG Da Ministan Harkokin Wajen Iran

Tattaunawar Wakilin CMG Da Ministan Harkokin Wajen Iran

LABARAI MASU NASABA

An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

Mata Ku Kula Da Masu Tallan Maganin Hana Kishiya

June 28, 2025
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.