• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NPA Ta Buƙaci A Yi Nazari Kan Tsarin Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa Na Ƙasa Da Ƙasa

by Bello Hamza
6 months ago
in Labarai
0
NPA Ta Buƙaci A Yi Nazari Kan Tsarin Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa Na Ƙasa Da Ƙasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manajin Darakta na Hukumar Tashar Jirgin Ruwa ta Kasa NPA, Dakta Abubakar Dantsoho, ya bukaci da a yi nazari kan wanzar da tsarin tashoshin Jiragen Ruwa kasa da kasa da samar da kayan tabbatar da tsaro ISPS, musamman domin a kara samarwa da fannin tsaron da ya kamata.

Abubakar ya yi wannan kiran ne, a jawabinsa a taron kasa na 2024 da kungiyar jami’an ma’aikata a Tashoshin Jirage Ruwa ta kasa wato SOFN.

  • Harajin “VAT” Zai Kara Wa Al’ummar Kasar Nan Kuncin Rayuwa Ne Kawai – Gambo Danpass
  • An Jinjina Wa Tawagar NPA Kan Samun Nasarar Sayar Da Danyen Mai Da Takardar Naira

Ya yi nuni da cewa, yin nazarin zai tabbatar da samar da wadataccen tsaro, musamman ta hanyar samar da kayan zamani na wanzar da tsaro, a daukacin tashoshin Jiragen Ruwa na kasar.

“A yayin da muke yin dubi da shekarun baya, ya kamata mu san gudunmawar da samar da tsaro ke bayawa a tekunan kasar nan, musamman domin a samu damar gudanar da hada-hadar kasuwanci na kasa da kasa tare da kuma tabbatar da, ana samar da kariya ga direbon Jiragen ruwa da kuma ma’aikatan da ke aiki a tashoshin Jiragen ruwa, “ inji shi.

Ya sanar da tsarin na ISPS Code wanda ya fara aiki gadan-gadan 2004, zai taimaka wajen kara samar da tsaro a tashoshin Jiragen ruwan kasar da kuma dakile dukkan wata barazana ta rashin tsaro a fannin.

Labarai Masu Nasaba

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

A cewarsa, “Ga Nijeriya, tamkar kira ne na fara zuba hannun jari domin a kara habaka tsarin, wanda bai kawai bayar da kariya ga tashoshin Jiragen ruwan kasar ba, amma a kara kare martabar kasar mu, wacce take ita ce, uwa maba da mama, ga sauran kasashen da ke a cikin Afirka.

Ya sanar da cewa, shirye-shiyen wanzar da tsarin na ISPS Code 2020 a duniya, ya fuskance kalubale wanda suka hada da; ayyukan ta’addanci, ‘yan fashin teku, safarar haramtattun kaya da sauransu

Sai dai, Dantsoho ya sanar da cewa, yanu duniya na sauya wa ne, wanda hakan ya sanya hukumar ta NPA, ta gay a kamata ta rungumi tsarin na ISPS Code, tare da kuma wanzar dashi, gadan-gadan.

Dantsoho ya ci gaba da cewa, a namu bangaren a hukumar, muna bukatar sama da sauyi, wanda hakan ya sanya muka sabunta kayan aiki, musamman samar da kayan aiki na kimiyyar zamani, ana kuma kara samun masu zuba hannun jari da horar da jami’an tsaron mu, domin dakile dauk wata barazana da za ta iya kunno kai.

Ya sanar da cewa, hukumar tare da  hukumomin Gwamnatin Tarayya da na jihohi, masu kula da kayan aiki a tashoshin Jiragen ruwan kasar da kuma aboan hadakar mu na kasa da kasa, suna gudanar da aiki, kafada da kafada domin kara tabbatar da tsaro a fannin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Gwarinpa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Manyan Batutuwa 10 Da Suka Mamaye Siyasar Nijeriya A 2024

Next Post

Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun

Related

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 
Labarai

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

2 hours ago
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto
Labarai

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

4 hours ago
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo
Labarai

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

5 hours ago
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa
Labarai

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

5 hours ago
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

8 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

10 hours ago
Next Post
Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun

Alhaji Amadu Umar Ya Zama Sarkin Hausawan Garin Agbara A Jihar Ogun

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

Gyaran Tsarin Mulki: Majalisa Ta Shirya Sauraron Jin Ra’ayoyin Jama’a A Wasu Sassan Nijeriya

June 29, 2025
Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

Yara 150,000 Ake Haifa Da Cutar Sikila A Nijeriya Duk Shekara – Rahoto

June 29, 2025
Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

Mutuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya – Gov Ododo

June 29, 2025
Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

Jirgin Alhazai Na Farko Ya Iso Jihar Jigawa

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.