• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Chadi Ya Gana Da Wang Yi

by CGTN Hausa and Sulaiman
8 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugaban Chadi Ya Gana Da Wang Yi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Laraba 8 ga wannan wata, shugaban kasar Chadi Mahamat Idriss Deby ya gana da mamban ofishin siyasa na kwamitin kolin JKS kuma ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi a birnin N’Djamena, fadar mulkin kasar. 

Yayin ganawar tasu, shugaba Mahamat ya taya kasar Sin murnar shirya taron kolin Beijing na dandalin tattauna hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Afirka cikin nasara, yana mai cewa, taron kolin ya ciyar da huldar dake tsakanin sassan biyu gaba yadda ya kamata. Kuma ya nuna godiya ga kasar Sin saboda a ko da yaushe kasar tana gudanar da hadin gwiwar dake tsakaninta da kasashen Afirka bisa tushen mutunta juna, da daidaito, da kuma samun moriya tare.

  • Wang Yi Zai Kai Ziyara Kasashen Namibia, Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo, Chadi Da Najeriya
  • Akwai Buƙatar MDD Ta Shigo Don Binciko Masu Ɗaukar Nauyin Ta’addanci A Nijeriya Daga Ƙetare 

Haka kuma ya ce kasar Sin tana samar da goyon baya ga ci gaban kasashen Afirka, musamman ma kasar Chadi, baya ga nuna kwazo da himma kan kiyaye adalcin duniya. Don haka, ya ce kasarsa tana son kara karfafa cudanya da kasar Sin domin cimma muradunsu tare kuma da kiyaye moriyarsu.

A nasa bangare, Wang Yi ya yi tsokacin cewa, shugabannin kasashen Sin da Chadi sun daga huldar kasashensu zuwa huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare, lamarin da ya alamta cewa, hadin gwiwar dake tsakaninsu ya shiga wani sabon mataki. Kana har kullum kasar Sin tana nacewa kan manufar tsara al’amura daidai-wa-daida tsakanin kasa da kasa, kuma tana son kara karfafa hadin gwiwar dake tsakaninta da kasar Chadi, ta yadda za su ci gaba da nuna wa juna goyon baya kamar yadda suke yi a halin yanzu.

Hakazalika, ya ce kasar Sin tana fatan za ta yi kokari tare da Chadi domin aiwatar da muhimman muradun da shugabannin kasashen biyu suka cimma, tare kuma da samar da tallafi ga ci gaban kasar Chadi, da gina kyakkyawar makomar bai daya ta Sin da Afirka a sabon zamani.

Labarai Masu Nasaba

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

Duk dai a wannan ranar, Wang Yi ya gana da firayin ministan kasar Chadi Allah-Maye Halina, kana ya yi shawarwari da takwaransa na kasar Abderaman Koulamallah a birnin N’Djamena. (Mai fassara: Jamila)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masanin Zimbabwe: Ziyarar Ministan Wajen Sin A Afirka Na Nuna Zumunci Mai Karfi A Tsakaninsu

Next Post

Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Ya Zama Muhimmin Aikin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka

Related

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 
Daga Birnin Sin

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

16 hours ago
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

17 hours ago
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 
Daga Birnin Sin

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

18 hours ago
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

19 hours ago
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

20 hours ago
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu
Daga Birnin Sin

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

2 days ago
Next Post
Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Ya Zama Muhimmin Aikin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka

Samun Bunkasuwa Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba Ya Zama Muhimmin Aikin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

August 25, 2025
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.