• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Miji Da Mata Sun Samu karin Girma Zuwa Farfesa A BUK

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
in Labarai
0
Miji Da Mata Sun Samu karin Girma Zuwa Farfesa A BUK
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’ar Bayero ta Kano, (BUK)ta samu wani gaggarumin ci gaba wajen karawa miji da mata girma zuwa mukamin Farfesa Suleiman Mainasara Yar’adua da Aisha Haruna, da suka yi wa zuwa mukamin. Wannan samun ci gaban an same shi ne bayan auren da suka yi wanda ya shafe shekara 24 da kuma aiki  tukurun da suka yi wa ita jami’ar.

Ma’auratan irin ci gaban da suka rika samu da karin girma wata manuniya ce ga aiki tukuru wanda suke yi, mai da hankali, da kuma jajircewa da ayyukansu na koyarwa a jami’ar.Shi dai Farfesa Yar’adua, mai fada aji ne kan lamarin daya shafi ci gaban harkar sadarwa,ya bada muhimmiyar gudunmawa ta vangaren ta hanyar bincke wallafe- wallafe.

  • Jami’ar Bayero Ta Fito Da Kurakuran Da Ake Tafkawa A Rediyo Da Talabijin
  • Binciken Jami’ar Bayero Ya Gano A Hoton Yatsa Za A Iya Gane Mai Cutar Daji – Farfesa Darma

Matar shi, Farfesa Aisha Haruna, wata shahararriya ce kan aikin lauyan da ya shafi al’umma,ta bunkasa shi sashen nata ta hanyar maida hankali kan lamarin daya shafi hakkin dan Adam da kuma lamarin daya shafi zamantakewa,siyasa da al’adun da suka shafi yadda al’umma suka sauya.

Ci gaban nasu ba kawai ya tsaya a jami’ar bane har ma da sauran al’umma da harkokin su suka shafi lamarin koyarwa a jami’a.Tunawa da ayyukan da suka yi ya nuna ana sane da duk abubuwan da suka yi lokaci ne na yin abin da ya kasance yanzu.

Farfesa Yar’adua da Farfesa Aisha Haruna sun nuna jin dadinsu ga karin girman da aka yi masu na mukamin Farfesa, yin hakan ya nuna suna da kudurin ci gaban dukkan vangarorin karatun da kowa yafi kwarewa, ta kuma taimakawaci gaban jami’ar.

Labarai Masu Nasaba

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

Sun bayyana cewa “daga su zuwa mukamim Farfesa hakan zai basu kwarin gwiwa su mai da hankalinsu kan ci gaban jami’ar,” sun bayyana hakan ne a kafar sadarwa ta mujallar jami’ar mai suna the BUK Bulletin. Al’ummar jami’ar sun taya mijin da matar, inda suka nuna irin jin dadin da suka yi dangane aiki tukuru da hadin gwiwarsu a matsayin wata manuniya ce ga samun nasarar harkokin koyarwar ta. Ci gaban da suka samu ya nuna sun sa hakuri da kuma lamarin tuntuvar wasu kafin, a kai ga cimma shi muradin.

Da suka kasance suna mutane na farko a matsayin miji da mata a lokacin da ake ciki wadanda suka kai ga samun mukamin Farfesa a duk a rana daya a jami’ar Bayero, ita sa’ar ta su ta kasance a matsayin wani abin alfahari ga abokan aikinsu da kum dalibai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bayero
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Kawo Moriya Ga Bunkasar Masar

Next Post

Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

Related

Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Labarai

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

2 hours ago
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

3 hours ago
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi
Labarai

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

4 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

5 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

6 hours ago
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato
Tsaro

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

18 hours ago
Next Post
Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

LABARAI MASU NASABA

Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Yanzu-yanzu: Matatar Ɗangote Ta Sake Karya Farashin Man Fetur

May 12, 2025
 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.