• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakiyar Sakatare Janar Ta MDD Ta Kammala Ziyarar Aikin Kwanaki 2 A Nijeriya

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
Mataimakiyar Sakatare Janar Ta MDD Ta Kammala Ziyarar Aikin Kwanaki 2 A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar 13 ga Janairun 2025 a Abuja, Mataimakiyar Sakatare-Janar ta Majalisar Dinkin Duniya, Hajiya Amina J. Mohammed ta kammala ziyarar aiki ta kwanaki 2 a Nijeriya.

Yayin da take Nijeriya, ta yi tarurruka da dama, ciki har da ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu; Ministan Kudi kuma Ministan Tattalin Arziki, Wale Edun; Ministan Ba da Agaji, yaki da annoba da Ci gaban Jama’a, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda; manyan jami’an gwamnati; Shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS), Dr. Omar Alieu Touray; da kuma tawagar Majalisar Dinkin Duniya a karkashin jagorancin mai kula da ayyuka.

  • JAMB Ta Musanta Zargin Kashe Naira Biliyan 9 Wajen Ciyarwa Da Walwala 
  • Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Murar Tsuntsaye A Kano

Hajiya Amina, tare da Wakilin Babban Sakatare na Afirka ta Yamma da Sahel (UNOWAS), Leonardo Simão, a ranar 9 da 10 ga Janairu, 2025, ya shiga tare da tattara tallafi don hadin kai, kwanciyar hankali da ci gaba, karfafa hadin gwiwar dan’Adam, dorewar zaman lafiya, hadin gwiwa don aiwatar da aikin gaggawa na magance sauyin yanayi da tasirinsa, tabbatar da wadatar abinci, mafita mai dorewa ga masu hijira, da kuma yin amfani da yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci ta Afirka (AfCFTA) don inganta kasuwanci da tattalin arzikin Nijeriya a fadin yankin.

“Ƙasashe membobi, ciki har da Nijeriya, tare da goyon bayan Majalisar Dinkin Duniya da sauran masu ruwa da tsaki, suna bukatar ba da gudummawar da aka kaddara ta kasa (NDCs) don tabbatar da mafi aminci da rayuwa mai kyau ga duniya da mutane a ko’ina,” a cewarta.

 

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

MDD

Dangane da yarjejeniyar a matsayin sakamakon taron qoli na nan gaba da aka gudanar a watan Satumbar 2024 a birnin New York, Mohammed ya jaddada cewa yarjejeniyar ta kasance tabbatacciya ta hanyar dawo da muradun ci gaba mai dorewa (SDGs).

“Yarjejeniyar ba wata ajanda ce ta daban ba daga SDGs. Daya ce, shi ya sa babin farko ya kasance kan muradun ci gaba mai dorewa (SDGs) da kuma ba da kudaden ci gaba, ya shafi zaman lafiya da tsaro na duniya; kimiyya, da fasaha da hadin gwiwar dijital; matasa da na gaba; da kuma sauya tsarin mulkin duniya,” kamar yadda ta yi bayani.

Hajiya Amina ta tabbatar da cewa MDD a Nijeriya za ta karfafa hadin gwiwarta da gwamnati ta hanyar yin aiki tukuru wajen aiwatar da tsarin hadin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya da Nijeriya (2023 zuwa 2027), kuma za ta ci gaba da bayar da goyon baya ga ci gaban al’ummar Nijeriya, ba tare da barin kowa a baya ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Dauki Mataki A Kan Tankunkumin Fasahar AI Da Amurka Ta Kakaba

Next Post

Abubuwan Dake Kunshe Cikin Rahoton Shekara-Shekara Game Da Cinikin Shige Da Fice Na Kasar Sin

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

46 minutes ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

6 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

7 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

8 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

9 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

10 hours ago
Next Post
Abubuwan Dake Kunshe Cikin Rahoton Shekara-Shekara Game Da Cinikin Shige Da Fice Na Kasar Sin

Abubuwan Dake Kunshe Cikin Rahoton Shekara-Shekara Game Da Cinikin Shige Da Fice Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.