ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakiyar Sakatare Janar Ta MDD Ta Kammala Ziyarar Aikin Kwanaki 2 A Nijeriya

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
1 year ago
MDD

A ranar 13 ga Janairun 2025 a Abuja, Mataimakiyar Sakatare-Janar ta Majalisar Dinkin Duniya, Hajiya Amina J. Mohammed ta kammala ziyarar aiki ta kwanaki 2 a Nijeriya.

Yayin da take Nijeriya, ta yi tarurruka da dama, ciki har da ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu; Ministan Kudi kuma Ministan Tattalin Arziki, Wale Edun; Ministan Ba da Agaji, yaki da annoba da Ci gaban Jama’a, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda; manyan jami’an gwamnati; Shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika (ECOWAS), Dr. Omar Alieu Touray; da kuma tawagar Majalisar Dinkin Duniya a karkashin jagorancin mai kula da ayyuka.

  • JAMB Ta Musanta Zargin Kashe Naira Biliyan 9 Wajen Ciyarwa Da Walwala 
  • Gwamnatin Tarayya Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Murar Tsuntsaye A Kano

Hajiya Amina, tare da Wakilin Babban Sakatare na Afirka ta Yamma da Sahel (UNOWAS), Leonardo Simão, a ranar 9 da 10 ga Janairu, 2025, ya shiga tare da tattara tallafi don hadin kai, kwanciyar hankali da ci gaba, karfafa hadin gwiwar dan’Adam, dorewar zaman lafiya, hadin gwiwa don aiwatar da aikin gaggawa na magance sauyin yanayi da tasirinsa, tabbatar da wadatar abinci, mafita mai dorewa ga masu hijira, da kuma yin amfani da yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci ta Afirka (AfCFTA) don inganta kasuwanci da tattalin arzikin Nijeriya a fadin yankin.

ADVERTISEMENT

“Ƙasashe membobi, ciki har da Nijeriya, tare da goyon bayan Majalisar Dinkin Duniya da sauran masu ruwa da tsaki, suna bukatar ba da gudummawar da aka kaddara ta kasa (NDCs) don tabbatar da mafi aminci da rayuwa mai kyau ga duniya da mutane a ko’ina,” a cewarta.

 

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

MDD

Dangane da yarjejeniyar a matsayin sakamakon taron qoli na nan gaba da aka gudanar a watan Satumbar 2024 a birnin New York, Mohammed ya jaddada cewa yarjejeniyar ta kasance tabbatacciya ta hanyar dawo da muradun ci gaba mai dorewa (SDGs).

“Yarjejeniyar ba wata ajanda ce ta daban ba daga SDGs. Daya ce, shi ya sa babin farko ya kasance kan muradun ci gaba mai dorewa (SDGs) da kuma ba da kudaden ci gaba, ya shafi zaman lafiya da tsaro na duniya; kimiyya, da fasaha da hadin gwiwar dijital; matasa da na gaba; da kuma sauya tsarin mulkin duniya,” kamar yadda ta yi bayani.

Hajiya Amina ta tabbatar da cewa MDD a Nijeriya za ta karfafa hadin gwiwarta da gwamnati ta hanyar yin aiki tukuru wajen aiwatar da tsarin hadin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya da Nijeriya (2023 zuwa 2027), kuma za ta ci gaba da bayar da goyon baya ga ci gaban al’ummar Nijeriya, ba tare da barin kowa a baya ba.

MDD
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya
MDD
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
  • Sulaiman
    Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito
  • Sulaiman
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Abubuwan Dake Kunshe Cikin Rahoton Shekara-Shekara Game Da Cinikin Shige Da Fice Na Kasar Sin

Abubuwan Dake Kunshe Cikin Rahoton Shekara-Shekara Game Da Cinikin Shige Da Fice Na Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.