• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lokacin Ya Yi Na Fahimtar Ainihin Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
Sin

Wata manhaja da ake kira “Red Note” ta kasar Sin, ta shahara sosai kwanakin baya a Amurka. Wadda ta kai matsayin farko a bangaren sada zumunta da ake saukewa daga dandalin sauke manhajoji na sassan arewacin nahiyar Amurka na kamfanin Apple.

Masu amfani da yanar gizo na Sin da Amurka, suna farin ciki da yin mu’ammala sosai kan wannan manhaja a bangaren dabbobin gida, da salon kayan sawa, da abinci da sauransu.

  • Za A Kammala Aikin Titin Abuja-Kaduna-Kano Cikin Watanni 14 – Gwamnati
  • Za Mu Kalubalanci Duk Wani Yunkuri Na Mayar Da Nijeriya Tsarin Jam’iyya Daya – PDP

Muhimmin dalilin da ya sa wannan manhaja ke kara shahara a Amurka, shi ne yiwuwar gwamnatin Amurka ta katse manhajar “TIKTOK” a kasar, tun daga ranar 19 ga wannan wata da muke ciki, bisa barazanar cewa, idan ba a yarda da sayar wa kasar Amurka manhajar ba, gwamnatin kasar Amurka za ta rufe ta baki daya.

Wasu Amurkawa masu amfani da TIKTOK, sun rubuta a kan yanar gizo cewa, ba su fahimci dalilin da ya sa gwamnatinsu ke tuhumar TIKTOK da haifar da barazana ga tsaron kasar ba, suna fatan “Red Note”, zai zama wani sabon dandalin musanyar al’adu tsakanin al’ummun kasashen biyu.

Shaharar “Red Note” a Amurka, ya bayyana matukar bukatar al’ummun Sin da Amurka na kara cudanya tsakaninsu. ’Yan siyasar Amurka ba za su iya hana cudanyar al’ummun kasashen biyu ba, duk da cewa suna iyakacin yunkurin shafawa kasar Sin bakin fenti, da matsa mata lamba kan bunkasuwarta.

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Sabuwar gwamnatin Amurka za ta kafu nan da kwanaki masu zuwa. Sin na fatan manyan jami’an Amurka za su saurari ra’ayin al’ummun biyu, na fatan kara mu’ammala da sada zumunta, da bin hanya daya da kasar Sin, don shimfida wata hanyar da ta dace ga cudanyar jama’ar kasashen biyu, matakin da zai gaggauta tabbatar da huldarsu da samun ci gaba. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza
Daga Birnin Sin

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Next Post
GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 5% a Shekarar 2024

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da Kashi 5% a Shekarar 2024

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025
Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

Alkaluman Jin Ra’ayi na CGTN Sun Shaida Amincewar Al’umma Da Karfin Tattalin Arzikin Kasar Sin

October 16, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

Masu Bincike Na Sin Sun Kera Wani Dan Karamin Mutum Mutumin Hannu Da Zai Taimaka Wajen Gwaje-wajen Kimiyya

October 16, 2025
Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.