ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Kalubalanci Duk Wani Yunkuri Na Mayar Da Nijeriya Tsarin Jam’iyya Daya – PDP

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
PDP

LABARAI MASU NASABA

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

Shugabannin jam’iyyar PDP na kasa sun bayyana damuwarsa kan yiwuwar mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya tilo, inda suka bayyana cewa za su kalubalanci duk wani yunurin jam’iyyar APC mai mulki kan mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya gabanin zaben 2027.

Jam’iyyar PDP ta bayyana hakan ne a lokacin da take jawabi ga shugabannin jam’iyyar na Jihar Akwa Ibom da magoya bayanta da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar yayin ziyarar godiya ga Gwamna Umo Eno ya kai ofishin jam’iyyar.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan Yaɗa Labarai
  • Hisbah Ta Yi Kakkausan Gargaɗi Tare Da Kira Ga Iyaye Kan Kula Da Yara Bayan Samun Gawar Wasu 4

Shugabar mata ta jam’iyyar PDP ta kasa, Hajiya Amina Darosimi, wacce ta yi magana a madadin kwamitin gudanarwa na kasa, ta lura da irin ci gaban da gwamnatin Gwamna Eno ta samu, inda ta tabbatar da cewa jam’iyyar ta amince da wannan nasarar.

Da take yaba nasarorin da gwamna ya samu a cikin watanni 19 da suka gabata, Darosimi, ta lura da irin kokarin da aka yi wajen gina jihar a karkashinsa. Tana mai bayyana cewa jam’iyyar na alfahari da irin nasarorin da gwamnan ya samu.

Shugabar matar ta ba da tabbacin cewa, “PDP ta ci gaba da jajircewa wajen yin tir da duk wani yunkuri na mayar da Nijeriya tsarin jam’iyya daya, domin PDP na bayar da ingantacciyar adawa a cikin al’ummar kasar nan,” kuma ta yi alkawarin goyon bayan jam’iyyar don ganin Gwamna Eno ya samu nasarar lashe wa’adi na biyu. “

Da yake mayar da martani, gwamnan ya nuna jin dadinsa ga jam’iyyar wajen shi ne goyon baya a bangarori daban-daban domin samun nasarar gwamnatinsa tun ranar 29 ga watan Mayun 2023.

Ya bayyana cewa ziyarar tasa ta yi daidai da al’adar shugabannin jam’iyyar PDP, inda ya ce jam’iyyar ita ce ta mallaki gwamnatinsa.

Gwamna Eno ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da habaka muradun al’amma domin biyan bukatun jam’iyyar da kuma dorewar farin mutanen Jihar Akwa Ibom.

Gwamna Eno ya ci gaba da bai wa jam’iyyar PDP aminci da suka samu damar yin aiki a gwamnati a bangarori daban-daban da su yi kokarin tabbatar da kyakkyawar alaka da jama’arsu ta yadda za su bunkasa kimarsu ta siyasa a tsakaninsu, wanda hakan zai sa jam’iyyar ta amfana a wajen dorewar shahararta.

Shugaban jam’iyyar PDP a jihar, Elder Aniekan Akpan ya gode wa gwamnan kan ziyarar sabuwar shekara da kuma goyon bayan da yake bai wa jam’iyyar.

Ya kuma mika kudirin jam’iyyar PDP na amincewa da Fasto Eno a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar a zaben 2027 a Jihar Akwa Ibom.

PDP
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Masana Tattalin Arziki Sun Yi Watsi Da Rahoton NBS Kan Tattalin Arziki
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Alƙawarin Wa’adi Ɗaya Na Peter Obi Ya Raba Kawunan Ƴan Arewa
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    ‘Yan Majalisar Wakilai 50 Da Suka Rasa Tikitin Takara A Zaɓen Fid Da Gwani Na APC
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Zaɓen Fitar Da Gwani: APC Na Fuskantar Barazanar Tawaye
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

PDP
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

May 16, 2026
Adawa
Tambarin Dimokuradiyya

Jam’iyyun Siyasa A Nijeriya Sun Shiga Rudani A Yayin Da Wa’adin Mika Sunayen Mambobi Ya Shude

May 15, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Hadakar ‘Yan Adawa Ta Rushe Yayin Da Tikitin Takarar Shugaban Kasa Ya Raba Kan Shugabannin ADC

May 9, 2026
Next Post
Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

Sin Mai Bude Kofarta Na Maraba Da Cudanyar Al’ummun Duniya

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.