• English
  • Business News
Sunday, May 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Fara Gangamin Babban Taron LEADERSHIP Da Karrama Gwarazan 2024

by Rabi'u Ali Indabawa
2 months ago
in Manyan Labarai
0
An Fara Gangamin Babban Taron LEADERSHIP Da Karrama Gwarazan 2024
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kimanin makonni biyar ya rage a gudanar da taron LEADERSHIP, taron ya zaburar da jama’a a shafukan sada zumunta inda jama’a ke tattaunawa da kafafen yada labarai daban-daban domin bayyana ra’ayoyinsu.

Matakai don tabbatar da cewa taron ya yi daidai da lissafin kudi a matsayin ma’aunin ba da kyautar zinare ta karramawa da kyaututtuka a cikin kasa.

  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 92, Sun Kubutar Da Mutane 75 A Cikin Mako Guda – DHQ
  • Shugaban NAN:Muna Iya Ganin Basirar Sin Ta Manyan Taruka Biyu Da Take Gudanarwa Yanzu

Babban mataimakin shugaban kuma babban editan LEADERSHIP, Azu Ishiekwene, ya bayyana a wata sanarwa a ranar Lahadin da ta gabata cewa masu amfani da shafukan sada zumunta na jaridar, ciki har da harshen Hausa, sun cika dandalin tare da bayyana fatan alheri.

Ishiekwene ya ce: “Wannan hadin gwiwa da jin dadin rayuwa sun faranta mana rai sosai.” “Muna daukar matakai don tabbatar da cewa taron ya yi daidai da lissafin kudi a matsayin ma’aunin ba da kyautar zinare ta karramawa da kyaututtuka a cikin kasa.

“Hakanan zai ba mu damar yin tunani a kan wani muhimmin batu, kalubale da damar tsarin tarayya na kasafin kudi cikin muhimmin jawabi da mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima zai gabatar.”

Labarai Masu Nasaba

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

LEADERSHIP tana da mabiya kusan miliyan 3.7 a shafukan sada zumunta daban-daban, ciki har da dandalinta na Hausa.

Tun daga ranar Lahadi, da yawa daga cikin masu bibiyar wadannan manhajoji ko dai suna ba da alamar dangwale, ko kuma taya murna kan labaran da suka shafi bikin karramawar da ke tafe.

A makon da ya gabata, jaridar ta ce ta kara samun wani matsayi na musamman a bikin na bana, wanda kuma ke bikin cika shekaru 20 da kafa kamfanin, ta hanyar baje kolin abin da ke tafe a jaridar Financial Times, babbar jaridar kasuwanci da hada-hadar kudi ta duniya.

Gangamin wanda aka fara a makon farko na watan Fabrairu, zai ci gaba da kasancewa har zuwa watan Maris, wanda zai kare a daidai lokacin da ake shirin gudanar da taron LEADERSHIP da bada kyaututtuka karo na 17 da aka shirya gudanarwa a ranar 8 ga watan Afrilu a dakin taro na Bankuet dake fadar shugaban kasa, Abuja.

Kamfanin ya ce za a ga tallan taron da aka yi a jaridar Financial Times ta hannun manyan jami’an gwamnati da kuma mutanen da ke kan manyan mukamai da suka karanta Financial Times a kasashen Amurka da Birtaniya da Kanada da Nijeriya da Ghana da kuma Afirka ta Kudu.

Kamfen din ya kuma shafi Masar, Aljeriya, Hadaddiyar Daular Larabawa, Saudiyya, Kenya, da Habasha.

Sama da masu biyan kudi 35,000 na Financial Times a cikin wadannan kasashe suna iya danna tallan don ziyartar intanet na taron LEADERSHIP da kyaututtuka.

Idan za a iya tunawa, Hukumar Editocin LEADERSHIP, a watan Nuwamba, 2024, ta zabi fitattun mutane da kungiyoyi 26 da suka bayar da gudunmawa ta musamman ga harkokin mulki, kasuwanci, tasirin al’umma, da hidimar jama’a a Nijeriya a shekarar 2024 don ba da kyauta ta gwal na jaridar.

Wadanda aka zaba sun hada da Alhaji Aliko Mohammad Dangote, fitaccen dan kasuwan Nijerita kuma mai taimakon jama’a, a matsayin wanda ya lashe kyautar gwarzon shekara saboda dimbin gudunmawar da ya bayar ga tattalin arzikin kasar. Kokarinsa na taimakon jama’a da kwazo ya sa ya zama wanda ya cancanci a ba shi wannan babbar daraja.

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Barista Nyesom Ezenwo Wike, ya lashe lambar yabo ta Kuinkuennial for Gobernance and Infrastructure a 2024, lambar yabo da ba kasafai ake samu daga LEADERSHIP Group Limited ba, lambar yabo ce da ake bayarwa sau daya a duk shekara biyar.

Har ila yau, a shekarar 2024, baya ga gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, tare da wasu gwamnoni biyar ne aka tsayar da su a matsayin gwarazan gwamnonin shekara. Bala Mohammed na Bauchi; Fasto Umo Bassey Eno na Akwa Ibom; Dr Peter Ndubuisi Mbah na Jihar Enugu; Mallam Umar A. Namadi na Jihar Jigawa da Ademola Nurudeen Jackson Adeleke na Jihar Osun.

Gwamnonin sun samu karbuwa ne wajen samar da ci gaba mai dorewa, samar da ababen more rayuwa, da sabbin tsare-tsare a jihohinsu.

Tsohon gwamnan Jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole (CON) ya lashe kyautar gwarzon dan siyasa na shekara saboda rawar da ya taka a siyasar Jihar Edo inda ya jagoranci yakin neman zaben da ya kai ga zaben gwamna Monday Okpehbolo, da kuma neman ci gaban dimokradiyya a Nijerita.

Benedict Peters, wanda shi ne ya kafa kuma shugaban kamfanin AITEO, ya lashe kyautar gwarzon dan kasuwa na shekara, saboda zuba jari mai yawa a fannin hakar ma’adanai da makamashin ruwa a Afirka, yayin da Dame (Dr) Adaora Umeoji, GMD/Shugaba ta Bankin Zenith Plc, ta lashe kyautar gwarzuwar bankin shekara saboda rawar da ta taka wajen kawo sauyi a harkar banki.

Babban Kwanturolan Hukumar Kwastam, Alhaji Bashir Adewale Adeniyi (MFR), ya zama gwarzon ma’aikacin gwamnati na shekara saboda irin jagoranci na musamman da ya yi wajen inganta ayyukan Hukumar Kwastam ta Nijerita (NCS).

Sauran manyan ‘yan kasuwa da suka hada da Shugaban Kamfanin NORD Automobiles Ltd, Oluwatobi Ajayi, shi ne ya lashe kyautar gwarzon shekara na kamfanoni masu zaman kansu, yayin da Bamanga Usman Jada, Manajan Darakta kuma Shugaba na Hukumar Kula da Yankin Mai da Gas, ya lashe kyautar Shugaba na Gwarzon Shekara a bangaren Jama’a.

A cikin wasu nau’o’in kyaututtuka, ABSATEL Communications Limited ta lashe kyautar Kamfanin na Shekarar, yayin da ARCO Engineering Limited ne Gwarzon samar da Mai da Ga Na Cikin Gida na Shekarar.

Za a ba wa Olori Ibie Atuwatse III lambar yabo ta Mutum Mafi Tasiri ga al’umma na shekarar saboda namijin kokarin da ya yi wajen daukar matakan ilimi da kiwon lafiya.

OPAY ta lashe lambar yabo ta kamfanin Fintech na shekara saboda inganta hada-hadar kudi a Nijerita, yayin da bankin Alternatibe ya samu lambar yabo ta Innobatibe of the Year saboda aikinsa na farko a fannin banki na zamani.

Ministan Muhalli Balarabe Abbas Lawal, za a karrama shi ne a matsayin Gwarzon Mutum mai Tasiri Tajen Ayyukan Tsaftace Muhalli saboda yadda ya jagoranci inganta manufofin muhalli da magance sauyin yanayi.

Kyautar kwararren matashin dan’adam na shekarar 2024 zai je kungiyar ENACTUS daga Jami’ar Joseph Sarwuan Tarka, Makurdi. An zabe su ne don habaka kima da dorewa. Terra Cube zai karbi kyautar Samfurin Sanadari dandano Na Shekara don sabunta hanyoyinsa a cikin rayuwa mai dorewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 2024GwarazaKarramawaLEADERSHIP
ShareTweetSendShare
Previous Post

Karin Kudin Lantarki Da Na Kira: Kungiyar Kwadago Ta Yi Barazanar Shirya Zanga-zanga A Fadin Nijeriya

Next Post

Wajibcin Azumi

Related

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci
Manyan Labarai

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don YaÆ™i Da Ta’addanci

21 hours ago
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya
Manyan Labarai

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

1 day ago
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
Manyan Labarai

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

2 days ago
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Manyan Labarai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

2 days ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

2 days ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da É—umi-É—uminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

3 days ago
Next Post
Wajibcin Azumi

Wajibcin Azumi

LABARAI MASU NASABA

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

Barin Liverpool Ita Ce Shawara Mafi Wahala Da Na Taɓa Yankewa A Rayuwata -Alexander 

May 11, 2025
Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

Shugaban NPA Ya Sha Yabo Kan Yadda Ya Bunƙasa Tashar Jiragen Ruwa Ta Onne

May 11, 2025
Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

Tarihin Sarkin Katsina Muhammadu Dikko (5)

May 11, 2025
Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

Kaduna Ta Gano Ma’adanai 73, Yayin Da Take Neman Masu Zuba Jari

May 11, 2025
Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

Tawagar Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Farko Ta Sin Ta Dawo Daga Abyei Cikin Nasara

May 10, 2025
An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

An Fara Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Matakin Koli Tsakanin Sin Da Amurka A Geneva

May 10, 2025
Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

Sharhi: Sin Da Rasha Suna Sauke Nauyin Dake Wuyansu

May 10, 2025

Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Ba Dalibai 164 Tallafin Karatu

May 10, 2025
Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

Dalilan Da Ke Nuna Malaman Makaranta Na Da Muhimmaci (5)

May 10, 2025
Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.