• English
  • Business News
Sunday, July 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Yanayin Tabbaci A Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Na Kokarin Samar Da Yanayin Tabbaci A Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsohon mataimakin firaministan kasar Pakistan Zafar Mahmood, ya taba bayyana cewa, “A cikin yanayi na rashin tabbas da ake fuskanta a duniyarmu, za a iya dogaro da kasar Sin, saboda ta kan cika dukkan alkawuran da ta dauka.” Yanzu haka an samu karin fahimta game da wannan tsokaci na sa, bayan da aka saurari maganganu da ministan harkokin wajen kasar Sin ya fada, a taron manema labaru da ya gudana, a gefen taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin, a jiya Juma’a.

Cikin awa 1 da rabi na gudanar da taron, ministan wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi cikakken bayani kan wasu batutuwa fiye da 20, wadanda suka shafi huldar Sin da sauran kasashe, da batutuwan shiyyoyi dake jan hankalin al’ummun duniya, da tsarin kula da al’amuran duniya, da dai makamantansu.

  • Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet
  • Aikin Noma Ya Ragu Da Kashi 1.8 A Zango Na Hudu A Shekarar 2024

Inda babban jami’in Sin ya ambaci batun kare zaman lafiya har karo 30. Saboda kasar tana tsayawa kan turbar neman raya kasa, tare da tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali. Kana har kullum tana kokarin kare adalci a al’amuran kasa da kasa, don haifar da wani yanayi na tabbas a duniya.

Ban da haka, jami’in ya ambaci yadda kasar Sin ta samar da yanayi mai tabbaci, ta hanyar kiyaye karuwar tattalin arziki da ta kai kaso 5%, tare da samar da gudunmowar karuwar tattalin arzikin duniya da ta kai kimanin kaso 30%.

Bisa tantance ci gaban da kasar Sin ta samu a fannonin raya tattalin arziki, da kare zaman lafiya da tsaro, za a fahimci rawar da kasar ke takawa, a kokarin tabbatar da makoma mai haske ga al’ummun duniya. (Bello Wang)

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kariya Daga Soyayyar ‘Online’ Da Shagalta A Intanet

Next Post

Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (2)

Related

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

16 hours ago
Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal
Daga Birnin Sin

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal

17 hours ago
Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Yi Jawabi Game Da Raya Hidimomi Ga Nakasassu Ta Hanyar Fasahar AI A Madadin Wakilan Kasashe Fiye Da 70

18 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN Ta Nuna Goyon Baya Ga Fadadar Kungiyar BRICS A Matsayin Hanyar Bunkasa Hadin Gwiwa

19 hours ago
Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu
Daga Birnin Sin

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

21 hours ago
Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

22 hours ago
Next Post
Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (2)

Halayen Kirki 14 Da Ake Bukata Daga Malamin Makaranta (2)

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ranar Talata Mai Zuwa Zan Koma Zauren Majalisar Dattawa – Sanata Natasha

July 6, 2025
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

July 6, 2025
Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas

July 6, 2025
Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

Mutane 8 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsari A Hanyar Lagos

July 6, 2025
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

July 6, 2025
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

July 6, 2025
Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

Tsoro, Fargaba Da Wahala: ‘Bala’in Da Muka Gani A Yakin Sudan

July 6, 2025
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

July 6, 2025
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

July 6, 2025
Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.