• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yakin Afghanistan Ba Fim Ba Ne

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yakin Afghanistan Ba Fim Ba Ne
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Dana daya ya fado daga jirgin sama a filin jiragen sama na Kabul, dayan kuma har yanzu ba mu san inda yake ba”.

Kalaman da Mohammad Rezayee, dan kasar Afghanistan ya yi a kwanan baya a yayin da yake tattaunawa tare da jaridar The Times ta Burtaniya a kwanan baya, sun tunatar da mu kan abin da ya faru a shekara daya da ta gabata.

  • Nijeriya Da Amurka Sun Kulla Yarjejeniyar Dawo Da Kudaden Da Abacha Ya Wawure

A watan Agustan shekarar 2021, Amurka ta janye sojojinta daga kasar Afghanistan ba tare da daukar nauyin da ke bisa wuyanta ba, matakin da ya sa dubu dubantar ‘yan Afghanistan suka kutsa cikin filin jiragen sama na Kabul, inda jiragen saman dakon kaya na sojan Amurka suka tashi ba tare da yin la’akari da yadda ‘yan Afghanistan ke kokarin neman shiga jiragen, matakin da ya sa mutane da dama suka fado daga jirgin, kuma Zabi Rezayee mai shekaru 17 da haihuwa kuma dan Mohammad Rezayee, na daya daga cikin wadanda suka fado, a yayin da Zaki Rezayee, dansa na daban wanda a lokacin shi ma ya ke kan jirgin, amma an rasa inda yake.

Yanzu iyalan Mohammad Rezayee na fuskantar kuncin rayuwa, sun sayar da kadarorinsu, kuma ba yadda za su yi su rufe shagon sai da ‘ya’yan itatuwa da ganyayen lambu da suka gudanar, duk da haka, wani lokaci ba su iya biya kudin burodi ba.

Abin da ya faru ga Mohammad Rezayee, yana kuma faruwa ga sauran ‘yan kasar ta Afghanistan.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Duk da cewa, a karshen watan Agustan bara, Amurka ta dasa aya ga yakin Afghanistan da ya tayar bisa sunan “yaki da ta’addanci”, amma ga mawuyacin halin da yakin ya haifar ga al’ummar kasar.

Baya ga haka, duk da cewa Amurka din ta janye sojojinta, amma tana ci gaba da kakaba wa kasar takunkumi, har ma ta haramta al’ummar kasar da ke fama da kunci yin amfani da kudadensu tare da neman satar wani kasonsu, lamarin da ya haifar da matsalar jin kai mai tsanani a kasar.

David Howell Petraeus, tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasar Amurka, ya taba amincewa da laifin da Amurka ta aikata cikin shekaru 20 da suka wuce a yayin da ta tura sojojin zuwa Afghanistan, kuma a yayin da ya tabo magana a kan yakin Afghanistan, ya kan ce, “ya yiwu ka gaji da kallon wani fim, kuma ka bar gidan sinima, a yayin da kuma fim din na ci gaba”.

Sai dai yakin Afghanistan ba fim ba ne. Yakin da Amurka ta kaddamar a Afghanistan cikin shekaru 20 da suka wuce, ya lalata kasar da kuma makomar al’ummar kasar, tare da halaka mutane dubu 174, ciki har da fararen hula sama da dubu 30, baya ga kuma miliyoyin al’ummar kasar suka zama ‘yan gudun hijira.

Lallai Amurka ta tafi bayan da ta gaji da yakin, amma da wuya a kawar da raunin da ya haifar ga al’ummar Afghanistan, wadanda yanzu haka miliyan 18.0 ke matukar fama da matsalar karancin abinci, kuma yara miliyan 3 sun kasa samun damar shiga makaranta.

Nan da wasu kwanaki, za a cika shekara guda da Amurka ta janye sojojinta daga Afghanistan.

Ya kamata gwamnatin Amurka ta yi na’am da laifukan da ta aikata, kuma ta dauki matakan da suka wajaba don biyan hasarorin da al’ummar Afghanistan suka sha.

Wani abu da ya fi muhimmanci kuma shi ne, bai kamata a manta da yakin Afghanistan ba, musamman ma kasar Amurka, dole ta yi koyi darasi daga yakin. (Mai zane:Mustapha Bulama)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Mayakan Boko Haram 6, Sun Kama Wasu A Borno

Next Post

Yajin Aiki Zai Ci Gaba Tun Da Gwamnati Ta Kasa Dauki Matakin Da Ya Dace – ASUU

Related

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

6 hours ago
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi
Daga Birnin Sin

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

7 hours ago
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba
Daga Birnin Sin

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

7 hours ago
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

7 hours ago
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

9 hours ago
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a
Daga Birnin Sin

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

9 hours ago
Next Post
Yajin Aiki Zai Ci Gaba Tun Da Gwamnati Ta Kasa Dauki Matakin Da Ya Dace – ASUU

Yajin Aiki Zai Ci Gaba Tun Da Gwamnati Ta Kasa Dauki Matakin Da Ya Dace – ASUU

LABARAI MASU NASABA

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

Kasar Sin Ta Sanar Da Matakan Fara Bayar Da Ilimin Kafin Firamare Kyauta

August 5, 2025
Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

Shugaban IWGA: Birnin Chengdu Zai Karbi Bakuncin Gasar Wasanni Mafi Kyau A Tarihi

August 5, 2025
Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

Jigawa Ta Fitar Da ₦1.5bn Na Lamunin Noma Ga Ma’aikatan Gwamnati Kashi Na Biyu

August 5, 2025
Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

Matakin Baiwa Kansa Hakuri Ba Zai Kawar Da Matsayin Gwamnatin Lai Ching-te Na Kasancewa ’Yar Dara A Hannun Amurka Ba

August 5, 2025
Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

Sin Ta Fitar Da Shirin Kyautata Muhalli Domin Inganta Kiwon Lafiya Na Shekaru Biyar

August 5, 2025
Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

Ruftawar Gini Ya Kashe Uwa Da ‘Ya’yanta Biyar A Katsina

August 5, 2025
Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

Sashen Cinikayyar Samar Da Hidimomi Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso Takwas A Rabin Farko Na Shekarar 2025

August 5, 2025
Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

Gwamnatin Sin: Gwamnatin Jama’a Domin Jama’a

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.