• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abinda Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (9)

by Idris Aliyu Daudawa
1 month ago
in Ilimi
0
Abinda Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (9)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Lamarin da aka sa gaba kan ilimi

Ana kara inganta yadda ake koyar da ilimi saboda a samu biyan bukatun abubuwan da zasu kasance suna tafiya daidai da yadda duniya take.Abubuwan da za a tafiya da su in hakan ta taso sun hada da:

Samar da ilimi domin bukatu daban daban

Koyo: Koyar da ilimi ga yadda ya bukaci bukatun kowa, manufa yadda za a bar dalibai su rika samun ci gaba daidai lokacin da suka bukata,da kuma suke so.

Mai da hankali sosai kan koyo (CBE):Yadda za a tabbatar da dalibai sun fahimci abinda ake kowa masu da gane shi sosai tare da dukkan dabarun ko hikimomin kafin nsu kai ga zuwa ga zuwa bangare nag aba da kuma fahimtar dukkan darussan.

Labarai Masu Nasaba

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

Mai da hankali sosai kan dabaru:Kara bada muhimmanci ga yadda za a inganta mu’amala da tuntuba tsakanin juna,hada kai domin ayi aiki tare, da kuma maganin matsala lamarin da shi ne ginshikin yadda ma’aikata za su cimma burinsu.

Lamarin kimiyya,fasaha,da kuma ilimin injiniya (STEM) Yadda za a shirya ko tsara dalibai yadda zasu cimma burin abinda suke son su zama a gaba,manufa ayyukan da suke son yi,ko sun shafi kimiyya,fasaha,ko kuma abinda ya shafi injiniya ne da lisssafi,domin wadannan lamurran wasu bangarori ne da suke samr da ci gaan tattalin arziki

Dabarun koyarwa:Wadanda suka hada da hanyar gargajiya da kuma,ta kafafen sadarwa na zamani,domin kuwa hakan ne kadai zai iya samar da hanyoyi ko dabarun koyarwa.

Lamarin lafiyar da ya maida hankali kan abubuwa:Mai da hankaliko kuma tabbatar da dukkannin abubuwan da aka san ko tabbatar da cewar za su bada

Cikakkiyar, gudunmawa ga su dalibai masu koyo,abin ya kasance daga karshe yayi kyau.

Damar da ake samu a duniya ta harkar ilimi:Ilimi yana samar da dama ta gane/ fahimtar lamurran duniya ta hanyoyin yin wasu ayyuka.

Hanyar da za’a cigaba da koyo: Bada dama wadda za a ci gaba da koyon dabaru amma fa ta hanyoyin da suka dace da kuma kamata.

Manhajar zamani dake taimakawa wajen koyon ilimi ko kuma karatu (AI): Samar da hanyoyin da ake koyar da wadanda suke koyo wasu abubuwan da suka shafi harkar ilimi.

Ilimin maida hankali domin shiryawa lamarin gaba: Mai da hankali kan al’amarin daya shafi muhalli da wasu abubuwan da zasu taimakawa dalibai fuskantar matsalolin duniya.

Irin wadannan harkokin sun nuna bukatar da a koma tsarin da zai iya tafiya da zamani lamarin da zai shirya dalibai su ma su yi shirin fuskantar lamurran duniya nan gaba.

 

Ta yaya tsarin ilimin da ba zuwa makaranta ake ba yake taimakawa samun bunkasa a wajen aiki?

Ilimi na wata manufa daban wadda ta sha bambanci da yadda ake zuwa makaranta,ana tsara abin ne ga dalibai wadanda ba za su iya zuwa makaranta bako kuma wadanda bukatar ta koya masu ta musammance.Irin wannan tana samar da wata hanya ta koyarwa da zata biya bukatun da su masu koyon,ko ake koya masu suke dasu.

Yanzu a kasuwar neman aiki ta duniya,ilimin da ya sha bamban da wanda ake yi a makaranta yake maganin bukatun irin wadanda suke bukata ta hanyar ilimi da ake samrwa wanda ba sai anje,makaranta baIrin wadannan tsare tsaren sun,hada da kwasa kwasai da kuma digiri irin wadanda ke sa wadanda basu samu damar zuwa makaranta,ba suke ko ake amfani da shi yadda zasu samu dabaru ko kwarewa wadanda za su taimaka,masu kamar wadanda suka samu damar zuwa makarantar.Irin wadannan kokarin wata hanya ce,wadda ake gwada takardun sheda na ilimi da aka samu a makaranta da kuma irin tsarin daya sha bamban da shi.Alal misali kwararru wadanda suke bukatar dasu kai cimma burin su na sha’anin daya shafi kula da lafiya,suna iya amfani da tsarin kafar sadarwa ta zamani kai tsaye ta hanyar amfani da tsarin MSN na wadanda ba suyi kawas din Nas- Nas ba,wanda irin tsarin ne kuma ake sa ran zai iya maganin tsaikon da ake da shi tsakanin wadanda suka je makaranta suka samu horo,wajen abubuwan da ake bukatar su kwararru ta bangaren kwas din Nas,su samu.

 

Yanzu ne ya dace a kawo gyara akan lamarin ilimi

Yin wata dawainiya ko zuba jari a harkar ilimi daga karshe ko bad ade- ko ba jima hakan yana taimakawa, duk da yake dai abin yana dauykar lokaci kafin a kai ga cimma buri. Yana daukar lokaci mai matukar tsawo kafin,an cimma burin hidimar da aka yi dangane da lamarin ilimi, wato kamar Malaman makaranta, yadda ake amfani da fasaha kamar yadda ya dace,da kuma shi tsarin na ilimi. Sai dai kuma.Tarihi ya nuna kasashe wadanda suke samun ci gaban da ake bukata duk sun dauki matakin daya dace ne, dangane da ilimi bada was aba ko suka yi ma shi rikon sakainar kashi.(Bankin Duniya,2019)

Wani abu kuma daban shi ne wadanda basu kammala makaranta ba suna raguwa,amma kuma kudaden da suke shiga hannun mutane sune suka ragu.Ya kamata matasa su ci gaba da koyon neman ilimi domin su kasance daidai da yadda lamurran duniya suke sauyawa a tattalin arziki wanda ake ta gogaiya,ga kuma yadda canza shi fasalin aikin yi da wadanda ya dace su kasance ma’aikata wadanda su kan kasance wadanda ake ta rubibin su.Don haka wannan ne lokacin da za ayi gyara,kan harkar ilimi,wannan kuma sai fa idan har al’umma suna bukatar su amfana da abubuwan da za su biyo bayan daukar mata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

2027: Shugabannin Hamayya Sun Bazama Neman Goyon Baya A Yankunansu

Next Post

Gwamnan Katsina Ya Dakatar Da Ma’aikatan Gidan Gyaran Hali Saboda Azabtar Da Wani Matashi

Related

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

22 hours ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

1 week ago
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

3 weeks ago
Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya
Ilimi

Kwamitin Tantance Makarantun Gaba da Sakandire Na Bogi Ya Yi Wa Yankin Funtua Dirar Mikiya

3 weeks ago
Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba
Ilimi

Gwamnatin Tarayya Ba Ta Soke Jarabawar WAEC Da NECO Ba

4 weeks ago
‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato
Ilimi

‘Yan Makaranta Sun Kera Mota Mai Amfani Da Lantarki A Sakkwato

1 month ago
Next Post
Gwamnan Katsina Ya Dakatar Da Ma’aikatan Gidan Gyaran Hali Saboda Azabtar Da Wani Matashi

Gwamnan Katsina Ya Dakatar Da Ma'aikatan Gidan Gyaran Hali Saboda Azabtar Da Wani Matashi

LABARAI MASU NASABA

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.