• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Kafa Makomar Halittun Duniya Ta Bai Daya

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Kafa Makomar Halittun Duniya Ta Bai Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Zaunannen wakilin kasar Sin dake MDD Fu Cong ya bayyana cewa, a halin yanzu, ana fama da karin matsalolin sauye-sauyen yanayi a fadin duniya, tare da fuskantar kalubale a fannin aiwatar da jadawalin neman dauwamammen ci gaba zuwa shekarar 2030 na MDD. Don haka, ya kamata gamayyar kasa da kasa su tsaya tsayin daka, da karfafa hadin gwiwa, domin neman jituwa a tsakanin bil Adama da muhalin halittu, yayin kafa makomar halittun duniya ta bai daya.

Fu ya bayyana haka ne ranar Litinin, a yayin wani taro dake karkashin dandalin tattaunawar neman dauwamammen ci gaba na MDD da aka gudana a hedkwatar MDD dake birnin New York. Taken wannan taro shi ne, yadda kasar Sin ke aiwatar da manufar neman dauwamammen ci gaba zuwa shekarar 2030 da sakamakon da ta samu, wato yadda ra’ayin “Ruwa mai tsabta da koren tsauni, su ne tsaunin zinariya da na azurfa” ke inganta dauwamammen ci gaba a kasar Sin.

A cewarsa Fu Cong, daga shekaru 20 bayan gabatar da ra’ayin “Ruwa mai tsabta da koren tsauni, su ne tsaunin zinariya da na azurfa” zuwa yanzu, kasar Sin ta riga ta kasance kan gaba a duk duniya a fannonin rage makamashi mai gurbata muhalli da kyautata yanayin kasa, ta kuma kafa cikakken tsarin samar da sabbin makamashi mafi girma na duniya, yayin da ta ba da gudummawar dasa kaso 1 bisa 4 na sabbin itatuwa a duniya.

Haka zalika, kasar Sin ta samar da kaso 80 bisa dari na kayayyakin na’urorin samar da wutar lantarki daga zafin hasken rana ga duniya, da kaso 70 bisa dari, na kayayyakin na’urorin samar da wutar lantarki daga karfin iska, lamarin da ya ba da damammaki ga kasashe maso tasowa wajen raya kasa da amfani da sabbin makamashi kamar yadda suke bukata. A nan gaba kuma, kasar Sin za ta ci gaba da karfafa hadin gwiwa da mu’amalar dake tsakaninta da bangarorin da abin ya shafa kan harkokin kare muhallin halittu, bisa shawarar bunkasa kasa da kasa, da shawarar “Ziri daya da hanya daya”, da inganta jadawalin neman dauwamemmen ci gaba zuwa shekarar 2030 na MDD. (Mai Fassara: Maryam Yang)

 

Labarai Masu Nasaba

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi

Next Post

Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

Related

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

1 hour ago
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

3 hours ago
Xi Jinping: Tuna Tarihi Da Martaba ’Yan Mazan Jiya Martaba Zaman Lafiya Da Gina Makoma Mai Kyau 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping: Tuna Tarihi Da Martaba ’Yan Mazan Jiya Martaba Zaman Lafiya Da Gina Makoma Mai Kyau 

3 hours ago
Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka
Daga Birnin Sin

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

12 hours ago
Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu
Daga Birnin Sin

Babban Sakataren MDD: Sin Ta Taka Rawar Gani Sosai Wajen Cimma Nasarar Yakin Duniya Na Biyu

13 hours ago
Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Uganda: Jarin Sin Na Taimakawa Wajen Bunkasa Ci Gaban Kasashen Afirka

13 hours ago
Next Post
Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

LABARAI MASU NASABA

Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

September 3, 2025
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

September 3, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Yankuna Da Dama A Katsina

Jihohi 18 A Arewa Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Satumba – NiHSA

September 3, 2025
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

September 3, 2025
Xi Jinping: Tuna Tarihi Da Martaba ’Yan Mazan Jiya Martaba Zaman Lafiya Da Gina Makoma Mai Kyau 

Xi Jinping: Tuna Tarihi Da Martaba ’Yan Mazan Jiya Martaba Zaman Lafiya Da Gina Makoma Mai Kyau 

September 3, 2025
NAFDAC Ta Gano Wasu Jabun Allurai A Kasuwanni, Ta Gargaɗi Jama’a Kan Amfani Da Su

NAFDAC Ta Gano Wasu Jabun Allurai A Kasuwanni, Ta Gargaɗi Jama’a Kan Amfani Da Su

September 3, 2025
2027: Fastocin Takarar Shugaban Ƙasa Na Gwamnan Bauchi Sun Bayyana

Gwamnan Bauchi Ya Gargaɗi Magoya Bayan Wike A PDP

September 3, 2025
Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

Sabuwar Ajandar Mulkin Duniya Ta Nuna Alhakin Da Kasar Sin Ta Dauka

September 2, 2025
Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

Kyakkyawan Fata Kan Nasarar Yaki Da Akidar Mulkin Danniya A Duniya

September 2, 2025
Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.