• English
  • Business News
Monday, September 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Karon Farko, Malaman Jami’ar Sakkwato Sun Tsunduma Yajin Aiki

by Naziru Adam Ibrahim and Sulaiman
7 months ago
in Labarai
0
A Karon Farko, Malaman Jami’ar Sakkwato Sun Tsunduma Yajin Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Harkokin karatu da karantarwa da ma jarabawar ɗalibai sun tsaya cak a Jami’ar Sakkwato, bayan da ƙungiyar Malaman Jami’ar suka tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba 26 ga watan Fabrairun 2025.

 

Wannan shi ne karo na farko da ƙungiyar malaman suka fara yajin aiki tun bayan kafuwar jami’ar sama da shekaru 12 da suka gabata.

  • Sin Za Ta Ci Gaba Da Tabbatar Da Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Duba Ƙarin Farashin Wutar Lantarki

Cikin sanarwar da shugabansu, Saidu Isah Abubakar, tare da Sakataren Jami’ar, Hassan Aliyu, suka fitar, sun bayyana cewa sun ɗauki wannan mataki ne domin tilasta wa gwamnatin jihar biyan buƙatun da suka jima suna gabatarwa.

 

Labarai Masu Nasaba

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

Kazalika sun yi ƙorafi tare da nuna rashin gamsuwa da yadda gwamnati da majalisar gudanarwar Jami’ar ke tafiyar da al’amuran da suka shafi ci gabanta.

 

Ƙungiyar malaman ta ce ta kafa wani kwamiti da zai tilasta tare da tabbatar da an bi umarnin yajin aikin da tsayawar harkoki a Jami’ar har sai an cimma matsaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Ci Gaba Da Tabbatar Da Bunkasar Tattalin Arzikin Duniya

Next Post

CICPE Karo Na 5 Zai Mayar Da Hankali Kan Kirkire-Kirkiren Fasahohin Zamani

Related

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

44 minutes ago
Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci
Labarai

Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

1 hour ago
Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya
Labarai

Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

2 hours ago
Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port
Manyan Labarai

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

4 hours ago
Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC
Labarai

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

5 hours ago
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba
Manyan Labarai

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

7 hours ago
Next Post
CICPE Karo Na 5 Zai Mayar Da Hankali Kan Kirkire-Kirkiren Fasahohin Zamani

CICPE Karo Na 5 Zai Mayar Da Hankali Kan Kirkire-Kirkiren Fasahohin Zamani

LABARAI MASU NASABA

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

Zulum Ya Rabawa Talakawan Dikwa  Tallafin Kuɗi Da Abinci

September 29, 2025
Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

Ƙungiyar PENGASSAN Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

September 29, 2025
Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

Yadda Ganduje Ya Janye Hannun Jarin Jihar Kano, Ya Saka Ƴaƴansa 3 A Dala Inland Dry Port

September 29, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna Zai Dawo Aiki 1 Ga Oktoba – NRC

September 29, 2025
Barcelona Ta Ɗare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

Barcelona Ta Ɗare Kan Teburin Laliga Bayan Doke Real Sociedad

September 29, 2025
Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

Rikicin Dangote Da PENGASSAN Ba Zai Kawo Wahalar Fetur Ba

September 29, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

Gwamnan Bauchi Ya Sallami Kwamishinar Mata Daga Aiki

September 29, 2025
Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

Za A Gudanar Da Bikin Ajiye Furanni Don Jinjinawa Jarumai A Ranar 30 Ga Satumba

September 28, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

Ƴan Bindiga Sun Kashe Dagacin Ogbayo Da Jami’an Ƴan Sa-Kai 11 A Kwara

September 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.