• English
  • Business News
Wednesday, June 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Yau Ne Aka Fara Baje Kolin Canton Karo Na 135

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
A Yau Ne Aka Fara Baje Kolin Canton Karo Na 135
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

A yau ne aka fara bikin baje kolin kayayyakin shige da fice na Sin ko Canton Fair karo na 135 a birnin Guangzhou, wanda zai kai har zuwa ranar 5 ga watan Mayu.

An yi wa baje kolin taken “Samar da ingantaccen bunkasuwa da bude kofa a babban mataki”.

Kuma za a gudanar da shi a matakan nune-nune guda uku, kowane mataki zai dauki kwanaki biyar. Adadin yankin baje kolin ya kai murabba’in mita miliyan 1.55, tare da wuraren baje koli 55 da jimillar rumfuna 74000. Akwai kusan kamfanoni 29000 masu shiga baje kolin. Ya zuwa jiya, masu sayayya guda 149000 daga kasashe da yankuna 215 sun riga sun yi rajista, wanda ya kasance gagarumin karuwar kashi 17.4 cikin dari idan aka kwatanta da na shekarun baya. (Mai Fassarawa: Yahaya Mohammed)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Babu Inda Mayaudara Da Mahassada Suka Taru Kamar Masana’antar Kannywood – Adam Zango

Next Post

APC A Kano Ta Kori Shugabannin Jam’iyyar A Matakin Unguwa Da Suka Dakatar Da Ganduje 

Related

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

7 hours ago
Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya
Daga Birnin Sin

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

7 hours ago
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  
Daga Birnin Sin

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

9 hours ago
Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu
Daga Birnin Sin

Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

10 hours ago
Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna
Daga Birnin Sin

Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

10 hours ago
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna
Daga Birnin Sin

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

12 hours ago
Next Post
Bidiyon Dalar Ganduje: Kotu Za Ta Yanke Hukunci Ranar 22 Ga Satumba 

APC A Kano Ta Kori Shugabannin Jam'iyyar A Matakin Unguwa Da Suka Dakatar Da Ganduje 

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

Wang Yi Ya Gabatar Da Jawabi Albarkacin “Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa” Karo Na Farko Na MDD

June 10, 2025
Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

Sin Da Kenya Sun Zurfafa Hadin Gwiwa A Bangaren Kiwon Lafiya

June 10, 2025
Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

Rashin Tsaro: Gwamnatin Kogi Ta Gargadi Siyasantar Da Kalubalen Tsaro A Jihar

June 10, 2025
Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Kasar Koriya Ta Kudu  

June 10, 2025
Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

Kyakkyawar Hulda Tsakanin Sin Da Koriya Ta Kudu Na Da Muhimmanci Ga Zaman Lafiya Da Ci Gaban Yankinsu

June 10, 2025
Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

Sin Na Maraba Da Karin ‘Yan Kasuwar Ketare Dake Son Gudanar Da Hada-hada Don Cimma Moriyar Juna

June 10, 2025
Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

June 10, 2025
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

June 10, 2025
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

June 10, 2025
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

June 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.